BOYAYYEN AL AMARI CMPLT 1

[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘ 
BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{7/4 / 2017} 10: 30 p.m.

πŸ“š SA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“ 


PAGE 1⃣


Tafe yake cikin sauri acikin tsaleliyar 🚘 yana sauraron kidin turawa ahankali yakebin wakar cikin san-sanyar muryarshi daka ganshi kasan yana cikin nishadi  shan kwanarshi keda wuya be ankaraba yayi ciki dawata yarinya😳 cikin hanzari yaja wani burki jikake kiiiiiiiiiii.....πŸ™†πŸ»‍♂ agigice yafito daga motar yana furta INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIRRAJU UN... kan kace kwabo mutane sun taru fam kowa yana alhinin abun cikin hanzari yadauketa kantase zubda jini yake agaskiya taji rauni fiye da tunaninshi πŸ˜₯ cikin hanzari yabude gidan baya yasata yashiga mazauninshi yatada motar gudu yake zundumawa kan kace kwabo ya isa wani katafaran asibiti mezaman kanshi (GAR KUWA) yadanna motar cikin katafaran asibitin cikin hanzari yayi fakin arude yake yabude mazaunin bayan mota dayasata yaga haryanzu jinine kawai keta tsiyaya πŸ™†πŸ»‍♂ agigice yadaukota yayi cikin katafaren asibitin da ita nan da nan likitoci suka amsheta sukayi (emergency room) da ita kan kace kwabo anfara bata agaji na gaggawa kasancewar taji rauni matuka ni kaina seda nazubda 😰 shiko gogan duk arude yake yanata mai_maita innalillahi azuciyarshi cande wayarshi tayi ruri harta katse hankalinshi baya wurin seda tadau wani sabon rurin sannan yadawo daga duniyar tunanin daya sunduma ahankali yaciro wayar daga aljihunshi yakara akunnanshi muryar mom dinshine yaratsa dodon kunnanshi son inakashigane banganka agidaba kmr yadda kasaba zuwa duk safiya i hope de lpy ga dad dinka yadawo asanyaye yace mom lpy q ina ftn dad ya iso lpy cikin kasaita tace gashinan yaki cin abinci waiseyaga ANNUR dinshi tadan karasa mgnr da murmushi kmr yana gabanta yace kibashi hkr mom insha allah ganinan zuwa gdn ina cikin wabi uzurine mom cikin kasaita tace allah yakawoka lpy dan dg jin muryarshi tagane baya cikin wal wala taso ta tmbyshi meyasameshi amma ksn cewar tasan bayason tmby inyana cikin damuwa duk su biyun suka ajiye wayan shidai gaba daya hankalinshi baya jikinshi duk tunaninshi ya halin da yarinyar nan take OHO 😳πŸ˜₯ yana cikin tunanin hkn sega wata likita tana nufo inda yake takaraso tana fadin yallabai barka cikin dan sakin fuska yace yauwa barka DR hannatu  yame jinkin? yafadi hkn cikin muryar damuwacikin muryar kwantar da hankali tace masa dasauki tadan samu ciwuwwukane kawai amma kadaka damu insha zata samu lpy tade samu baccine yanzu cikin murya irin nasu na kasaitattun mutane yace OK tare dasa hannu a aljihunshi yaciro kudi yan dubu daya-daya bandir 3 yamika mata ta kalleshi cikin girmamawa tace yallabai ai kunada isassun kudi ba a bukatar wasu kudin yace nasan  da hkn ki karba tamiko hannu takarba tana godia yace nabar kimi komi na kulada ita zanje gidah amma zuwa anjuma zan dawo ki kulamin da ita pls πŸ‘ DR hannatu tace karka damu Mejor yajuya yanufi inda yafaka motarshi yanashiga yatada motar se gidah yana isa yayi hon malam sani me gadi ya wangale masa get din gidan ya danna mtr ciki yafakata a inda aka tanada dan faka motoci agaskiya gidan yakayatu  garin kallo har seda alkalamina da takaddata suka subuce cikin sauri na lalubo su naci gaba da ruburunaπŸ˜‰ cikin isa da kasaita yafuto dg motar yana taku dai-dai kmr dawisu πŸ‘ŒπŸ» nan da nan gaba daya yan aikin gidan suka garzayo dan kwasar gaiduwa cikin sakin fuska yake amsa gaisuwar tasu yaciro bandir din kudi nikaina bansan ko nawa bane yamika musu nanfa suka shiga goro godia ahankali yanufi wata kayatattiyar kofa yabude yashiga wani kayatattan falo agaskiya falon yahadu daga wata kofa wata tsohuwa tafuto tana ganinshi tawashe baki tare da sugunnawah tce barkada isowa yallabai anwayi gari lpy cikin Sakin fuska ya amsa gaisuwar tare dacewa baabaa talatu ina momy kotana samane? Cikin girmamawa tace tana falon ALHAJI nasama yace OK yaciro kudi bandir biyu na yan dubu dubu yamika mata nanta tamiko hannu ta amsa tanata kwararo godia tare dasa masa albarka yaji dadin addu'o inta gareshi yadanyi murmushi yace baabaa akwai mutumin nawane tagane me yake nufi yana nufin kunun ayah dasauri tace akwai rankaya dade yace akawomin zanshiga falon dady ne yanzu tace angama yallabai yana kaiwa nan yahau saman fenen shi kanshi benen abin kallone ankayatashi sosai yana hatewa yabude wata kofa cikin sallamarshi yashiga daga ciki aka amsamai cikin ladabi ya isa inda suke yasugunna yagaida mahaifinshi tsohone me cike dakamala da kima da isa gakuma uwa uba tsoron allah ga dukiya mahaifin annur kenan yajuya ga mom yakai data ta amsa cikin sakin fuska  dady ne yace babana inaka shigane tinda nadawo nake son ganinka cikin sakin fuska yace dad ina nan dftn ka iso lpy cikin sakin fuska yace lpy q se sukaji sallama suka amsa ta iso cikin girmamawa tana kwasar gaisuwa ta iso kusa dashi hannunta dauke dawani jok da kofinshi daka kallo daya zaka gane jok dinnan na GOLD ne cikin girmamawa takaraso ta ajiyemasa akusa dashi tasugunna zata tsiyayamai yace tabarshi yayi mt godia tajuya tafice abinta yana dan kurbar kunyn ayan ahankali amma hankalinshi baya jikinshi yafada duniyar tunanin yarinyar daya kade dadyne yaketa masa mgn amma ina yana duniyar tunani seda mom tadanyi masa da dan daga murya son meke damunkane wai? yadan dago firgigit yace mom bakomi me kika gani tace a  a mekedamunkade son duk naganka wani kalane yau kobakada lpy ne cikiin dan nuna damuwa dadyma yace ANNUR meya samekane? ahankali fuska alamar damuwa yace dady wlhy nakaryo kwana zanzo gida daga gidana se kawai nabuge wata yarinya dukna damu gashi taji rauni sosai dady daga ganinsuma talakawane wlhy dan tallar goroma takeyi se idanunsa suka ciki da kwallahπŸ˜₯ ahankali dady yafurta subhanallah allah yakyauta yabata lpy kade kaita asibiti koh yace EH dad nakai.... Kafin yakarasa mom ta amshe da i hope de bada hannunka ka kaitaba kuma ba a motarkaba cikin yatsina fuska take fadin hkn annur yace mom inba amotanaba a ina zan kai... Kafin yakarasa tace tare dazaro idoπŸ‘€ talaka kasa amotarka maza maza afitar da motar daga gidannan kadena hawanta kasan kiyayyar dake tsakanina da talaka kuwa ANNUR maza kaje asibiti adubamin kai kowata cutar tashigeka duk tabi tarude shide alhaji yana kallon ikon allah dan yasan hln mtrshi cikin taushin murya yace HASSANA kinasu wai yaushe zaki dena irin wannan halinne shi talaka ba mutum bane seke kece mutum........


Tirkashi kunjifa masu karatu shin yazata kayane .....akwai wani BOYEYYEN AL'AMARI....... sekun biyoni asannu zaku gane 
SA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ‘―

ban mance dakeba bestie HERLYMERH  kina raina allah yadawo dake lafia aminπŸ‘
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{14/4/2017} 9: 36 p.m.

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE 2⃣


    alhaji imran wato mahaifin ANNUR yaci gabada fadin yakamata kisan cewa da talaka da me arziki duk day... Kafinya karasa takatseshi da fadin a'a alhaji me kudifa da banne karka kara hadani da talaka kai ksn asalina duk dangima batalaka ballan tana kace da kudinka nk takama tana gama fadin hk ranta abace tamike tabar falon 
   alhaji ya kalli ANNUR yace ka kyauta dana ina alfari dakai daka san drjr dan adam dan adam ba abin wula kantawa bane nande yayita masa natsiha kafin dg misali yamike tareda fdn zanje inhuta ANNUR yace ahuta lpy shima ya nufi nasa bangaren.

BARI IN WAIWAYI IYAYEN WADDA ANNUR YABIGE

Wani dan madai daicin gidane me dauke da dakuna uku gidan kasane daga zauren gdn almajiraine keta karatu acikin gidan kuma wata gajerace bakakirin take zaune tana natsa dan wake daga gefenta wata yarinyace itama bakace amma tasha bilicin  aganina zatakai  15 year  yara se shigowa sukeyi dama mny da yan samari suna tsiyan dan waken itako yarinyar tana inuwa abinta tasa eyefis akunnenta se bin wakar kwanja take tana girgiza kai (ni dariyama taban seda na kyakyata harda hawayeπŸ˜‚)
  Wani tsohone me cike da kamala da annurin musulunci yashigo gdn  cikin salla dakaga fuskarshi ksn yanacikin damuwa bawanda ya amsa ms sallamar hkn yabata masa rai ckn fushi yace hajara!!! Bakyajin sallamane cikin bacin rai tace dawanne kakeso inji koso kakeyi inbar masu tsiyan danwaken in amsa mk sallama nifa mlm banson jaraba tafadi hkn tareda murguda masa baki 😏 yace allah yaganar dk hajara tayi banza dashi yashiga dan madai daicin dakinshi ko minti 2 beyiba yafito yaga hafsat sejin waka takeyi tanabi kmr wt mahaukaciya afusace yaje ya kwace wyr yana fadin ke bakida hnkl ko? Bakida aiki senajin kyn shedan koh? Zumburo baki tayi tr dayin  gungunai ciki2 nanfa hajara tahauta dire banson takura mlm bn so ashiga rayuwar diyata cikin bacin rai da takaici yace allah yashiryaku hajara ta amshe da amin inta kai zuciya be kulataba ksncwr bayason haya niya yace hajara har yanzu yarin yar nan bata dawoba kuma tasaba dawowa da wuri har taje islamiyya (ksncwr rnr asabarne ba scul) amma tin safe har yanzu cikin yanayin ko in kula tace ina ruwana ai wlhy koma meya sameta dole akawomin kudin gorona nisu nasani inba hkb indaki kudina cikin takaici mlm yace kiguji haduwarki da uban  hajara kituna akwai mutawa duk abinda kashuka shi zaka girba kashuka alkhairima yaka kare hajara in tallar kikeji ki daurawa diyarki mana bada izinina kike daura mt tallaba kumase uban giji yasaka mt ko ajikinta tace in wa'azi kakeji kaje ga dalibanka nan kayi musu wa'azin danni baya shigata ya gir giza kai kawai yajuya cikin zafin nama ta isa inda yake tarike mai riga tana fadin ina zk mt da wy wlhy seka bt wyrt bazata sabuba ta fizge wyr be damuba dan bt tata yakeba yawuce abinshi inda almajiran suke yanufa yazauna awurin da aka tanada dan malami tunani kawai yky idanunshi nkn kofa kozega shiguwarta amma shiru2 ba lbrnt nande yamike yanufi gdn dayake tsammanin ko tana nan duk dade yasanba halinta bn 
    Yana isa get din yarinka bugawa tareda sallama wata yar madai daiciyar yarinyace kyakyawa da ita black beauty tabude get din tare da fadin waye? tana ganinshi ta sugunna tagaidashi cikin ladabi ya amsa mt fuska ba yabo ba ballasa tare da fadin khausar ya mutan gidan? Tace lpy q abbah yasake fadin ko intisar tazo cikin rashi fahimta tace a'a abbah tace zatazone yace a'a tinsafe tafita hrynz shiru b lbrnt shene ny ztn ko tazo nan ne cikin kidimewa tace INNALILLAHI WA'INNA ILAHIRRAJU'UN!!! Tare da wata zazzafae kwallahπŸ˜₯ cikin kwantar da hnkl yace kada ki dm khausar insha allah tana cikin koshin lpy cikin damuwa tace muje tare abbah ko allah zesa muganta mlm yace baza ayi hkb khausar ki koma gida kinji batason masa hadddama hk takoma zuciya cikeda tunanin awani hali aminiyarta take se hawaye sharr...😭
     Duk inda mlm ysn ze sameta yaje amma shiru b lbrnt yacinema hry gaji yakoma gd kawai kota kmsu hajara be biba yadauro alwaya yashiga nafil fili tareda addu'ar allah yabayyanata (ni kaina seda natausayamai harda dan gajeren hawayenaπŸ˜ͺ)


BANGAREN ANNUR 

  Cikin sauri yafada bandakin bedrom dinnashi gaba dy hnklnsh yana kan wadda yabige yasillibo wankanshi cikin hanzari yasa kynsh mnyn ky ne shadda riga da wando (milk colour) yadauko hula yasa da takalminshi agaskiya kayan sun amshi jikinshi ba krmin fito da kyawunshi sukayiba kyakyawane shi ajin 1πŸ‘ŒπŸ»πŸ˜‰ gaji dogo gashi fari tas ga sumar nan tashi ta kwanta luf2 gasajenji bakikirin ga gashin gira yawadaceshi har wani hadewa da juna dukayi ga dogon hanci har baka gadan madai daicin baki uwa uba kuma idonshi masu km da mejin bacci sexy eyes agaskiya gaydin yahadu (bnsn yzn misalta muku kyawun nashiba baze misaltuba ni kaina gay din yarudani πŸ˜‰) 
   Yadauko tsadaddan tulare yafeshe jikinshi dashi (seda nayi suman tsaye sabida tsabar kamshin turaren😜)
   Yafito tare da daura dan madai daicin agogon GOLD din ahannunshi falon nata yanufa be ganta afaloba hkn ya tabbatar mishi datana bedroom dinta tin kafin yakarasa yaji alamar tana waya (larabci naji sunayi da wadda suke wyr azuciyata nace ashe ta iya lrbc) cikin sallama yabude kofar dakin tare da kusakai ya isa kusa da ita yazauna tareda daura kanshi acinyarta yana jira takarasa wyr sekuma ng tamiko mishi wyr  tare da fadin momynkace ta saudiya cikin ladabi ya amsa yakara akunnenshi....

Kashhh! Gashi nadebo lbr se ince kuci gb dabina asannu zaku gane wannan BOYEYYE AL'AMARIn😜

 Ban mance dakuba masoyana masu son ganin farin cikina ina gdy allah yabar kauna πŸ˜‰πŸ‘

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULAHI πŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{16/4/2017} 10: a.m.

πŸ“š SA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“

PAGE 3⃣


Yana fadin barkada war hk momin saudia (cikin harshen larabci yake mgnr) dg dyn bngrn kyakyawar macen datake zaune cikin shigar larabawa akayataccen falonta tadaura kafa dy kn dy (ni kyawuntanema ya gigitani harseda nai mt kallon tsaf naso ace masu krt suganta amma kashh..😜) ta amsa da lpy q ANNURUL KALBI (sunan datake krnsh dashi kenan) kwana biyu bana samun wyrk dptn lpy cikin nishadi ya amsa da mom nml network ne se ahnkl kwana biyunnan ta amsa da OK nande sukadan taba hira cikin so da kaunar juna kafin dg bisani yamikama mahaifiyar tashi wyr jinayi tace (cikin harshen larabci) hussaina kigaida me gdn (nace ashe yar uwartace) nande sukayi sallama ckn farin ciki da begen juna HAJIA HASSANA tajuyo ga dan nata tace WOW!! MY SON kayi kyau irin wannan wnk hk se ina? ydn sosa keya yace TNCX mom zanje wurin JAFAR jia munyi wy yacemin yashigo gr (amininshine) tace OK yadan dago yakalli fuskarta yaga har ynz akwai fishi atattare da ita cikin ladabi yace mom dan allah karki sama zuciyarki bcn raina kiyi hkr ki yfn cikin kwantr da murya yafadi hkn cikin alfahari da dannata tace bakomi ANNUR amma ksn banason karinka hurda da talaka kakiyayi bacin raina cikin ladabi ya amsa da insha allah mom tare da mikewa yana fadin bari in wuce mom bye yafadi hkn tare da manta mata wani kyakyawan kiss πŸ’‹agoshi cikin jin dadi tace bye my son tare da dg mishi kyakyawan hannunta πŸ‘‹πŸ» haryakai bakin kofa tace ANNUR yajiyo tace kada ka kara hawa wannan motar afita da ita dp gdn nan kaji my son cikin ladabi yace angama MY CWT MOM kai tsaye yafice dp dakin
    harabar gdn ya nufa inda aka tanada dn ajiye motocin gdn daya dg cikin motocin yashiga me kirar JEEP black colour  (masu krt ku haskomin farin saurayi cikin kaya MILK yashiga bakar mota hmm base nafadi sauranba...) cikin kasaita ya shiga motar kasancewar tsaf motar tk ko kura babu dan duk safiya se an wanke motocin gdn duk da yawan dasuke dashi akalla zasu kai 20 koma fiye da hkn kuma babu ta kasa da ta 100  miliyon nan da nan me gadi yawangale mishi get yana fadi allah yatsare yallabai cikin sanyayayyar muryarshi yace amin 
  Ahankali yake jan motar kai daganin yanayin yadda yake jan motar zakagane natsassen gay ne 
 parking yayi awani katafaren OSTRICH cikin kasaita ya futo da taku dai2 tamkar dawisu yashiga cikin ostrich din ahankali naga yafito tare dawani dan madai daicin yaro dauke da ledoji masu tambarin ostrich din murfin baya ya bude akasa masa ledojin yaciro bandir din yan dubu 2 bandir daya ya mika mishi nan da nan yashiga kwararo godia be saurareshiba yabude mazaunin me tuki yashiga yasama motar key
  Cikin kasaita yayi paking din motar afar fajiyar asibitin yafuto tare da dauko ledojin yana tahowa cikin asibitin yaci kr da DR hannatu cikin fara'a tace barkada zuwa yallabai shima cikin fara'a yace barkadai DR ya aikin tace lpy q yace awani room kuka ajiyemin mara lpyr tawa tace  muje tare dama inason zuwa dubata ai taji sauki kwarai komi yazo dasauki cikin farin ciki yace masha allah DR allah yabaki lada ta amsa da amin atare suka jero suna hira( kasancewar itace likitan mom dinshi suna shiri sosai kasantuwar ita babbar likitace a india tayi karatun ta ) ahaka har suka isa dakin bude dakin keda wuya idanuwanshi suka sauka akan kyakyawar yarinyar kasancewar tinda yabigeta bega fuskartaba RAS!!! gabanshi yayi wani mummunan faduwa saboda tsabar kyawun yarinyar farace ita tas saboda tsabar farinta harda wani ratsin ja2 ajikin farin ga dara2 idanu ga gashin gira har hadewa sukayi da junansu ga hanci dogo gashi tsiriri ga dan karamin baki madai daici dai2 kissπŸ’‹ gawani saje daya kwanta agefen fuskarta ga dogon gashi kasancewar ba dan kwali akanta (dama dan mayafine ajikinta sanda yabigeta kuma yafadi acan inda yabigeta) azaune take amma daka ganta zaka hane akwai kirar jiki me kyau ga dukiyar fulani tab yacika kirjinnan ga hips duk da zanine ajikinta amma hips din kmr yafasa zani yafito saboda tsabar akwaishi 
    da wannan tunanin har suka isa inda take kwance idanunta biyu tana kallon tsilin din dakin seda suka karaso wurinta tadawo da dubanta garesu ahankali ya isa yar madai daiciyar durowar dake gefen gadon nata ya ajiye kyn daya shigo dasu acikin durowa tareda jawo wata yar farar kujera yazauna DR hannatu ta iso tare da taba kanta yajikin cikin murya me zaki daratsa dodon kunne da kuma kiďima me saurare tare da kumatunnta duk suka lotsa atare tace dasauki allah yakara sauki atare da ANNUR suka amshe da amin cikin zolaya DR hannatu tace yallabai wai balarabia ce wannan kabige wlhy yrnyr har kama ng kunayi dan murmushi kawai yayi me fitar dasauti tare da fadin DR meyasa ba asa mata drip ba? tace yallabai nasa mata yakarene kuma bata bukatar wani yace OK nande tagama dubata tafice abinta
     ahnkl yadawo da dubanshi gareta tama tashi zaune yace yakikejin jikin? Yafadi hkn ne tare da kai hannunshi inda durowar nan take yadauko wa'innan ledojin daya shigo dashi Tace da sauki yace allah yakara sauki tare da mika mt ledojin ta amsa tare da fadin amin yace kici abinda kikeso aciki nasan kina jinyunwa koh tace a'a ai wannan data fita takawomin abinci gama sauranshi can tafadi hkn tare da nuna inda ta aje sauran yace ok ammade kici wannan din kinji tace toh tare da ajiye ledar agefenta dan batason yawan magana 
   Shiru yadan ziyarci wurin nadan wani lokaci shibema lura da itaba dan yakoma daddanna wayarshi ne yadan dago kenan se kawai yaga hawaye shar a idanunta arazane yace meye kike kuka? cikin shashsheka tace dan allah gida nakeson tafia nsn hnkln mahaifina atashe yake beganniba tin tsafe har yamma takara fashewa da kuka wata ajiyar zucia yasaki danshi yazacima ko ciwanne yasata kuka cikin muryar kwantar da hankali yace ky hkr harsu sallememu kinga basu sallamemuba nanfa takara fashewa da kuka tana fadin dan allah ka kaini gidanmu wayyo babana!!! duk ya daburce yace  yi shiru zan kaiki yanzuma tadan tsagaita kukanta tare da share hawayenta da habar zaninta ya daga waya yakira DR hannatu yayi mt bayani tace bamatsala yallabai yanzu za'asamo muku sallamah yace OK tareda kashe wayar 
   Yajuyo da kallonshi gareta tareda fadin shikenan hnklnk ya kwanta cikin dan sakin fuska tace EH nagode yace bkm besan meyasaba yaji yrnyr ta kwanta mishi arai gata silent komi nt burgeshi yakeyi 
  Nan da nan aka basu sallama sukashirya tsaf zasu fito kenan tace bzn iya futaba banda hijjab yadan kalleta yace OK yakira DR yafada mt tace bkm akwai extra hijjab bari nakawo mt ba afi minti 1 ba se gata tashigo dawani dan madai daicin hijjab ahannunta 3 yad (pink colour) me hula da hannu tamika mt cikin ladabi ta amsa tana gdy tace ahaba bkm sabonema kar hijjab din tasaka wai kmr dn ita akayishi shi kanshi seda yasaki baki wurin kallonta (duk da yasaba ganin turawa amma nt kyaun nada banne) DR cikin fara'a tace kinga hijjabdin wlhy kmr danke akayishi yayi miki matsifar kyau cikin annashuwa tace nagode 
  Suka taho tanayimishi kwatance da hk har suka iso kfr gdn nasu cikin farin ciki tafita dg mtr tanashige gdnsu batama jirashiba saboda duk hnklnt yakoma kn babanta dagudu tashiga gdn shikuma girgiza kai kawai yayi 
   Tanashiga taga babu kowa atsagar gdn kai tsaye dkn abban nt tanufa tana shiga taganshi yanata lazimi jin muryarta yasashi saurin shafawa tareda mikewa yarungumeta yana fdn ina kika shiga me natsara (sunan dayake krnt dashi kenan kuma shine fassarar sunanta) cikin zumudi tace abbah nima bnsn meyeba kawaide naganni a asibiti arazane yasaketa yn fdn YA SALAM se alokacin yalura da kur kurjewar dake fuskarta takatsemai tunani da fdn gama wanda yabigeni can akofar gidah dai2 lokacin dy dg ckn dalibanshi sukayi sallama yafito sukace ana sallama da kai mlm yace toh kace ganinan zuwa....


Kashi... Kicigaba dabina asannu zakusha lbr πŸ˜‰

Inasonku masoyana kuna raina 😍😘

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{17/4/2017} 12: 30 a.m.

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLHI πŸ“

*PAGE 4⃣*


    Mlm suleiman yafito yana dotsowa wani kyakyawan saurayi yagani jingine gefen motarshi ya iso yayi mishi sallama tare damika mishi hannu sukayi musabaha cikin ldb suka gaisa kafin dg bisani yace sunana SULEIMAN IMRAN DAURAWA yadauramishi dabayanin yadda akayi yahadu da diyarshi cikin annashuwa mlm yace bkm dannan ANNUR yabude byn motarshi yadauko ledojin dy siyo mt kyn kwalama  takici tare dakudi yn dubu2  bandir 2 yamika mishi mlm ydny murmushi tare da fadin a'a ngd dakama bigemin diya harka tsaya ka kaita asibiti bana bukatar komi agareka nanfa ANNUR yayi 2 dashi amma fur yaki amsa ahakade jiki ba kwari yashige mtrshi tare da tunanin irin hln mutumin dg dukkan alamu abin dunia berufe mishi idoba ahakade harya hau babban titi cike da tunanin tsohon shima mlm gdn yanufa*

*****************************
*Shin wane ne annur??*
*****************************

   Asalin mahaifinshi wato alhaji imran  dn jahar katsina ne tafannin daura mahaifinshi mesuna alhaji suleiman shene sarkin daura yanada mt daya mesuna hajia sadia allah ya azurtasu da yara 2 alhaji mubarak shine babba yanada mt daya wadda suka hadu da ita a india yaje kasuwanci sukahadu sukayi aure allah be basu yayaba har zuwa yanzu hajia janan tadamu sosai amma alhaji mubarak yana kwantar mt da hankali ahakade suke rayuwarsu cikin so da kaunar juna 
   Shima alhaji imran yahadu da hajia hassana ne a katsina yaje wurin abokinshi se allah ya hadasu tabashi lbrnt asalinta su yn saudia ne mahaifinta alhaji saifuddin ya hadu da mahaifiyarsu hajia safia asanadin taje aikin hajji suka hadu sukayi aure suka haifesu su yanbiyune kafin dg bisani suka samu sabani suka rabu hajia safia ta taho da hassana 9ja shikuma alhaji saifuddin tabar mishi hussaina daga nanfa alhaji imran suka fara zuba zazzafar kauna shida hassana kafin dg bisani akasamusu ranar biki tare akasa dana hussaina akadaura musu aure suka tare hassana a 9ja hussaina a  saudia allah ya azurta hassana dasmun ciki  cikin ikon allah tahaifi danta namiji anyi matukar murna dasamun wannan da musamman ta fannin me martaba ba'amagana hajia hussaina ana fd mt ta tattaro tayo 9ja ranar suna yaro yaci sunan me martaba SULEIMAN hajia hussaina tace arinka kiranshi da annur anyi suna naban mamaki 
   Byn suna dasati 1 alhaji muhammad (wato mijin hussaina) yamatsa ta taho gida bdn tasoba hk ta taho cikin kewar danta ANNUR 
  Ahaka rayuwa taci gb ANNUR yatashi ckn gt duk da hkn besa ya sangarceba tinda suka haifi annur basu kr haihuwaba sunje har ksr wje ance musu mahaifar hassanace tasamu matsala dg nan suka sawa zuciarsu dangana har annur yakai shekara 10 hajia hussaina ba lbrn ciki ko bari bata tabayiba duk inda hnklnt yakai seda yatashi saboda tanason yara hkde taci gb da addu'a allah yabata masu albarka 
   Hajia hassana tana matkar son dnt annur amma arayuwarta ta tsani talaka yarabeta tanada kawa 1 tal hajia samira akusa da gdn hassana itama gdnt yake kunsanse hali yz dy ake abota awannan bangarenma hkn ne dan itama hajia samira tatsani talaka (talaka bawan allah πŸ˜ͺ) hajia samira tanada yara biyu umar da fa'iza tana matukarson fa'iza dan hk duk tabi ta lalata tata sabanin umar baruwnshi tin fa'iza tna krm take matukar son annur kmr ranta shikuma inda wadda yatsana fa'izace ko ganinta bayasonyi itako momi bala'in sonta takeyi (ksncwr tanason diya mace) kusan tin fa'iz tn krm agidansu annur take wuni saboda son datake mishi(ni kuma nace son maso wani koshin wahala ☹) 
   Alokacin da annur yacika 13 alokacinne allah yabawa hajia hussaina ciki murna wurinsu hajia hassana ba a mgn ahaka har allah yasauketa lpy tasamu diyarta mace me shegen kyau ana fadawa hajia hassana nan da nan ta taho 9ja
  Anyi suna nagani nafada yarinya taci sunan NANA AISHA HUMAIRA bakaramin so hajia hassana takeyiwa diyar yar uwar tataba byn suna da kyar ta iya tahowa cike da son yarinyar da begenta
   Alokacin data shika shekara 1 alokacin allah yadaurawa hajia safia wani mummunan ciwo me firgitarwa bashiri hajia hussaina tayo 9ja tareda diyarta HUMAIRA wadda tin tana karama komi najikinta GOLD ne batasa kyn kasada 30 milliyon(kaji manya alla yasa mudaceπŸ‘ )kwanansu uku allah yasa jikin hajia safiyya yayi sauki kwarai dan ganin hk sesu hajia hussaina sukayi shirin zuwa inda suka fito saudia dama kuma alhaji muhammad yatakura akan yana kewar diyarshi 
   Sundauko hanya zuwa airport se allah yakawo musu wani mummunan hadari tayarsu tafita nan da nan hannun motar yabude hajia Hussain tayo waje shima direban nata yasamu fitowa nan da nan akayi asibiti dasu ana zuwa asibiti direba yace ga garinku nan ita kuma hajia dukta karairaye tako  inan nan da nan cikin kidimewa alhaji muhammad yayo 9ja nanfa yansanda  suka  fara neman HUMAIRA amma babu ita dan motar takone kurmus yansandar suka tabbatar musu da da ita motar ta kone dan ansamu zobenta na GOLD amotar kowa yayi bakin cikin rashin HUMAIRA yarinya me shiga rai gashi alokacinma tafara tafiya yarinyar tanada shiga rai alhaji muhammad da lbrn ya isa gareshi kussn haukashewa yayi da kyar akasamu knsh
   Seda hajia hussaina tayi kwa 3 sannan aka samu ta far fado tana farfadowa sunan humaira kawai take  kira tana fusge2 da hajia tasamu labarin rasuwar diyar tata karamin hauka tayi dan tana zaune tana sambatu seda taimakon malamai da kyar akasamu tasawa zuciarta dangana amma taki yarda da diyarta tamutu dan cewa tayi tanaji ajininta cewa diyarta tana raye daganan tasawa zuciyarta itada 9ja har abada dan tayi mt mummunan tabo 
     Daga nan basu kara haihuwaba har hajia hussaina nanfa suka dau son dunia suka daurawa dansu tilo ANNUR 
  Cikin gt ANNUR yatashi harya kammala karatunshi shi mutumne dabe dogara da abinda iyayenshi sukedashi yana business dinshi aiko allah yasa mishi hannu bakaramin kudi yayiba ko kuma ince yakeyima dan koshi knsh besan yawan kamfanonishiba anan gida dama kasashen waje 
    Ana hk allah yabawa alhaji nasarar samun shugabancin 9ja nan suka koma abuja dazama atunanin annur tinda yabar kn zesamu yasamu saukin fa'iza tadena damunshi amma sema abinda yakaru dan har abuja take zuwa tai wjn sati 1 dan taga annur shiko yatsanima ganinta danya tabbatar har bin mz takeyi gashi bt shigar arziki sedai kullum tana cikin wando dariga me shara 2 duk surarta abayyane (allah yashirya zuri'ar musulmi amin) sukuma iyaten nashi kullum cikin sonjin lbrn ANNUR zeyi aure shiko annur bema taba ganin mace yace yanasontaba danshi mata basa gabanshi dukda binshi dasukeyi 
    Abangaren hajia hussainama awannan zaben da akayi mijintane yasamu nasarar hayewa kujerar shugaban kasa kullum hajia cikin addu'ar allah ya bayyana mt diyarta kuma farin cikinta humaira (nima ina tayaku da addu'aπŸ™‚ )
    Kundeji wane ne annur masu krt 

 Bari indawo kan labarin nawa
     
 Abangaren su INTISAR
       Mlm yanashiga gida tin kafin yakaraso yaji hajara tana gurma uban ashar tare dafadin wlhy tlhy yarinya yaukoda ubanki kike kwana sekin biyani kudina ko kuma indaki kudina kuma kifita kinemomin kudina shegiya yar matsiya.... Dai2 nan mlm ya iso tare da dakatar da ita kul hajara karki kara zagar mini diya.....

*Karku gaji kuci gaba dabina asannu zakusha lbr πŸ˜‰*

*Bazangaji da fadinba masoyana inasonku kuna raina ina addu'ar allah yabar kauna amin πŸ‘*

 πŸ“šSAADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
  BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{17/4/2017} 10: 10 a.m.

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


*PAGE 5⃣*


    Mlm yaci gaba da fadin duk abinda zakiyi zan dauka hajara amma karki tbmn yarinya nanfa tashiga girgirje 2 tana tafa hannu tanafadin wlhy mlm dole abiyani kudina inba hkb sedai duk bala'in daza kayi 2 sena daki kudina kuma abiyani abun... Kafin takai karshe sukaji sallama dagowa intesar tayi wadda tinda iya (wato hajara) tafara fadan bata dagoba kanta yana kasa se zubda hwy tajeyi dasauri takaraso me sallamar khausarce tarungumeta tana fadin ina kk shigane *ukti* bata bt amsaba seji sukayi iya tadauke intisar damari tana fadin ke dan ubanki ina kudina mlm cikin bcn rai dan be lura da sadda tayi marinba saukarshi kawai yaji tass!!! cikin bacin rai yace hajara kibini asannu wlhy kin kusan tsinka igiyrki ta aure cikin isa da dg murya tace seme inna tsinka dan allah mlm inka isa kasakeni ynz meye acikin auren nk auren kaddara auren talauci kullum cikin bkn talauc.... Dg mt hannu mlm yayi alamar dakatarwa tare da fdn narikekine in kina bkt ga hanya kifita abinki amma inayi miki gar gadi na karshe kd hannunki ya krt tabamin yrny inba hkn ba.. yana kaiwa nan yafice   zuwa zauren gd nan tashiga tsirfafo ruwan matsifa da bala'i tana zazzago ambaliyan ashar (ni sedama tasamin ciwan kai ksncwr bnsn hayania seda kakus *sadia mmn abdul* tamikomin panadol tare da holandia me sanyi nadaura sannan nacigaba agaskiya ina alfahari dake kakus😜) 
    Itako khausar ckn sanyin murya tace ayi hkr iya akufule tajuyo knt tana fdn kee inkinga na hkr to wlhy kudina aka biani inba hkb bzn yardaba wlhy  cikin sanyin murya khausar tace nawane kdn cikin zumudi tace 100 ce nan da nan khausar tazuge katuwar jkrt taciro sabuwar 1000 tamika mt dasauri ta fusge kmr wadda akace ita da wanine cikin zumudi tace yarnan ba canji khausar tace no kibarshi nabakine nanfa tace kin taimaketa wlhy dataci dukan abanza ahofi dan mlm nsn beda koda kudin daze biani se cika baki abanza kawai khausar batabi ta kantaba takama hannuna muka wuce ckn dakin daya kasance namune nida hafsat dakine dan mitsisi me dauke da yar wata yaloluwar katifa wadda da ita kara tabarma se jakun kunan kayanmu se jakun kunanmu na isilamiyya dana boko ararrataye ko leda babu adakin se wani siminti dukya faffashe duk ramuka dakin (allah yayi mn tsari da talauci amin😭)
   Hannuna cikin nt ta zaunar dani adan gefen katifar tana sharemin hawaye dan hr lkcn ina zubda hwy tacemin *ukti* kidena hawaye wlhy hawayennan nk yana tsotsamin zucia kituna da hadisin manzon allah (S*@*w) dake cewa duk tsanani yana tare dasauki nande tarinka yimin natsihohi har naji zuciata tayi sonyi kmr kankara harda murmushina inason khausar dukda sa'atace 17 year muke amma tana da hknl bata barina da bacinrai ina alfahari da ita matuka (hk akeson kawaye allah ya hadamu da kawaye na kwarai amin ) nande nbt lbrn yadda akayi bndwo gida dawuriba tayimin allah yakyauta na gaba na amshe da amin... Kafin nakarasa faskekiyar wyrt me kirar I PHONE tayi kara ahnkl tacirota ajk dan murmushi ng tayi dt kalli fuskar wyr dg nan ta danna wyr ta kara akunnenta cikin harshen turanci suka gaisa cikin shaukin so da kauna inajin tace yaya ahamad nsn da bbbn yynt take wy ahaka hr sukayi sallama ckn fara'a tajuyo da kllnt gareni tare da fdn yaya yana miki ya jiki nace ngd tace kinki br ku hadu da yaya ahamad koh kuma nsn inya gangi seya soki wlhy yadda kikeda kyawunnan dana samu aunty kuma nsn za'a haifamin yara masu kyaun tsiya wlhy kinada fitinan nan kyau intisar cikin zolala takarasa mgnr nadanyi murmushi tareda fdn ke rufamin asiri kune masu kyau tace hmm bazaki gane irin kyaun naki bane kin hadu *ukti* murmushi kawai nk binta dashi duk da itama me kyauce amma kullum cikin yabon nw kyaun takeyi harcewa tky da lrbw zasu ganni dase sunce ni jininsuce nidai intana fdn hkn dariya kawai nkyi ko aisilamiyyama ansha fadamin hkn 
     Cikin nishadi mukasha hira kfn dg bisani tamike tare da fadin br inwuce gdy *ukti* allah yabaki lpy pls karkiyi aikin whl kizauna kihuta tafadi hkn tare da manna mt kiss πŸ’‹ agoshi cikin jin ddn kulawar datake nunawa akina nace insha allah tncx 4r kia *ukti* na tashi da nufin rakata ta dktr da ni tare da fadin bnsn ki whl *ukti* kije ki huta tafuce abinda cike da sona da kaunata nima inasonta (se sukasa natuna da *bestie na HERLYMAH ISA* allah de yabarmu tare dani da bestie na meson farin cikina amin * u are alwys in my hat my bestie😍😘)*


*****************************
Shin wacece INTISAR???
*****************************

   Nataso naganni acikin gidan danake tare da mahaifina da iya da hafsat tin ina karama iya take kyarata da nunamin tsana nataso cikin maraici ksncwr mahaifiyata tarasu hk mahaifina yake fadamin kullum ckn kuka nk tin ina karama har tasowata nk cikin kuncin rayuwa har allah yasa nagama primary scul nafi hafsat da aji 2 ksncewar ita bata son zuwa mkrnt setaga dama inma mlm yamatsa mt se iya tayita fmn ruwan matsifa wai ancika takurawa diyarta tin hafsat tn krm ta iya doja nikuma nksnc bn taba daukar na 2 sedai na1 ksncewar inada hazaka ina gm primary amakarantar kwabnati nk karatun ksncwr bamu dashi mlm almajirine beda kudi tsedai rufin asirin uban giji da cuku2 mlm yayimun nasamu nashiga mkrntr gaba da primary wato scondry nasamu nasarar shiga j.s 1 ita kuma hafsat tana 5 dukda ita katuwace dan  in aka gammu tare  sha akeyi tagirmeni  kuma nagirmeta dashekara 1ni inada krmin jiki in takaice mk yanzu hafsat ko mkrntrma bata zuwa se bin samari yan wiwi da masu kwabo wando rabin duwawu awaje (waishine wayewar allah yashiryamu amin)kullum cikin natsiha mlm yake awajan hafsat amma abanza bantaba tsayawa da samariba ksncwr mlm yace in krt zanyi kada ya kuskura yaganni da wani iya kuwa kullum cikin dauramin tallar goro takeyi tin kafin inkai hk inban tsiyarba tayimin dukan tsiya har kawo yanzu dana gima bata dena dauraminba dukda mlm yanayi mt fada amma abanza data fakaici idonshi seta dauramin dole inje inba hkb insha duka da zagi ina cikin kunshi 😭
   ahalin ynz de ina s.s. 2 nakusan gama scondry sauramin 1 year dama nayi sauka tin inada shekara 15 inada hazaka fiye da tunanin me krt tin muna kanana muke tare da khausar munason juna matuka gidansu ba nisa danamu mahaifinta yayi minister a'abuja me suna alhaji lawal yanada kudi sosai yanada mata wato mahaifiyarsu khausar me suna hajia fiddausi mutuniyar kirkice yara biyu kawai allah ya azurtasu dashi ahamad da khadijat wato khausar tin ahamad yana karami yabar ksr yaje wurin wan mahaifinshi asaudia yana krt tinda yake zuwa bamu taba haduwaba amma khausar tana bashi lbrna ina alfahari da khausar 

Masu karatu kunji wacece intisar πŸ˜‰


Bari in dawo kn lbrn nawa 

         Abangaren  ANNUR 
Dawannan tunanin annur ya isa gidansu Hon yakeyi nan da nan megadi yafito ya wangale mishi get din gidan tare dabashi hkr ka gafarce yallabai wlhy nazaga ne naje rage mr da murmushi annur yaca bkm tare da danna kn mtr gidan tin kafin yakarasa shiga gidan yaga motar tata hkn ya tabbatar mishi datazo gdn azuciyarshi yace sarkin naci kyayi kya gama inda aka tanada dan ajiye motocin gdn anan yafaka motar tare da fitowa beyi gigin zuwa ko gaida mom dinshiba dan baya son hayania kai tsaye bangarenshi yanufa yana shiga bandaki yafaďa yasakarwa knshi ruwa seda yayi 20 mint sannan yafito daure da tawul akugunshi hannunshi rike dawani karami yana goge knshi dashi shiryawa yayi gajeran wando yasa da best dan bacci yake bukatar yadan kwanta kenan har bacci yafara daukarshi turo kofar dkn da akayine yasashi saurin farkawa se alokacin yatuna besama dakin keyba tsaye take bakace bata dawani kyau kuma bt da hanci ga ido kmr na cainis ammafa tasha bilicin dan harwani kore takeyi ftr tata dan tsabar bilicin cikin shigar data saba rigace iya guiwa gata shara 2 duk ilahirin jikinta abayyane yake dn gsky da rigar kwanda babu gashi fant ne kawai se bra ajikinta  yana dagowa tasakar mishi murmushi tamke fuska yayi kmr be taba dariaba cikin bacinrai yace......

Kashh.... Semun tsake hadewa ajigaban kuci gaba da bude inanuwanku kusha lbr πŸ˜‰

πŸ“šSAADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
  BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{20/4/2017} 2: 30 p.m.


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“

PAGE 7⃣

      Nanfa sukayi ido biyu cikin tsiwa hafsat tace dalla malama tashinmin agado yau bana bukatar kwancia dake ni kadai nk bukatar yin bacci tayi wani far da ido tareda fadin dftn de kingane cikin bacin rai dan naji zafin dukan nace haba hafsa meye hk shine bazaki iya tashina cikin hnklba sekinmin wannan dukan cikin daga mry tace andaka din inkin isa kirama kafin nayi mgn iya tashigo ksncwr daga muryar da hafsat tayi cikin matsifa iya tace meye kike wannan ihun adarennan ne hafsatu cikin shagwaba tace iya kice ta tashi akatifar nan gaskia ni kadai nk son kwana akanta yau cikin bala'i iya tace akan wannan bnzr kike dg murya hk tajuyo gareni kee dan ubanki tashinma yar masu gida ta kwanta agidan ubanta bakaramin bakantamin furucin iya yayiba amma hk namiki nabar katifar na lalubo yan zannuwana nashimfida akasa na kwanta iya tagama zage zagenta tafuce adakin ita kuwa hafsa takwanta tayi dai2 akan katifar taredasa waka tanaji (dama dabi'ar tane inzatayi bacci setasa waka) nayi addu'o'ina nakwanta ba jimawa bacci me nauyi yadebeni 

  Kasancewar monday ne dawuri natashi nayi aikace2na nashirya cikin uniform dina yasha Guga colourdin uniform din pink ne riga white bakaramin amsata uniformdin yayiba nafito shar dani harna fito hafsat bata tashiga se bacci takeyi tana uban munshari dakin iya na nufa da sallamata nashiga bansamu koda sallamar ta amsaminba dama bansaraiba danna saba sugunnawa nayi nagaidata ko kalloban ishetaba namike zanwuce naji tace  ubankine zekaimin tallar goron danikan danwakena ahankali na dawo tareda sugunnawa nace dan allah iya kiyi hkr zandawo in akayi break wlhy inada Pepar ne ai kmr zigata nky takara hasala wlhy yau bazakije mkrntr nanba dolenki kicire kyn nan ga gorona can maza kidauka kizagayomin kidawo ki kaimin nikan dan wakena dftn kinjine jiki asanyaye namike naje nacire kyn nawa nasa nagida amma raina adagule yake futowa ny nadauki goron na 100 naira nafita kenan nakai zaure se mukayi kicibus da malam cikin bacinrai ya kalleni yace ina zuwa nace zanje inzagayo da goronne cikin bacin rai yace wuce mukoma gdn  yatasani agaba har dakinta muka shiga tana zaune cikin fada mlm yace hajara ke bk da hankaline wai yrnyr nan ko warkewa batayiba zaki daura mt tallah toh wlhy hjr dg rana irinta yau karki kara daurama yata talla inku kika kara abakin aurenki (tohfa ba a takalotabama tayi bala'i inamaga antabota) nanfa ta tashi takama kugu tashiga tsirfafo ruwan bala'i waikai mlm da ubanme kake takamane da abu kdn se kace abakin aurena wai uban meye a aurennakane auren kaddara auren bala'i auren kunci auren talauci ta inda take shiga batanan take fitaba ko kulata mlm beyiba ya amshi goron ya ajiye mt yatasa keyata zuwa dakinmu yacemin insawo inform dina nanfa idonshi suka sauka akan hafsa cikin bacin rai yace ke hafsatu! Ke hafsatu tashi!! Tamike afirgice tana turo uban bk gaba taredayin gunaguni cikin bacin rai mlm yace baki da hnklne koh hafsat kinkiyin krt toh bani kike cutaba knk kike cuta mikewama hafsa tayi tabar dakin tana turo bk da guna guni maida uniform din nawa nayi nafito sharr kmr da cikin jin dadi mlm yaciro wata tsohuwar 50 yamikamin kyayi kari allah yabaki sa'a allah yadaukaka ki cikin jin dadin addu'ar na amsa kudin tareda fdn amin tare muka fito mlm yakaramin addu'o'i sannan nawuce abuna ckn nishadi da godia da allah daya ban ubana kwarai ina alfahari dashi (nima ina alfahari da iyayena ina rokon allah yakara musu lpy da kwanciyar hnkl amin)

Bangaren ANNUR 

   Seda yayi 1 week beleka koda kofar gidansuba kuma yakashe wayoyinshi sedai in yana bukatar gaida dadyne toh shine ze kunna yana gamawa ze maidata yarufe dan bysn momy takirashi ysn setayi mgn akn yarinyar nan saboda ysn yadda momy takesonta kmr rai shi kuma ko kdn bata mishiba wlhy yarinya kmr yar aljanu gamuni 
  Wayar yakunna tareda kiran ta cikin ladabi tadauka taredayi ms ftn yana lpy Yace lpy q  baabaa talatu ya momy na ta amshesa tana nan lpy sedai tanata kewarka be bt amsaba yace wannan yarinyar tatafi kuwa tagane me yk nufi cikin ladabi tace eh tin jia ranka yadade OK kawai yace tareda ajiye wyr  tashi yayi ya fada bathroom yayo wanka tareda dauro alwala (ksncwr la'asar tayi) yafuto yashim fida dadduma yatada sallah ya idar yayi laziminshi nanfa ya isa gbn mirro kaya taccen mnshi yashafa me kamshin gaske kana nan ky yasa jens black da T.shert  white yafeshe jikinshi da daddadan turaranshi yasa takalmi black agaskia bakaramin kyau yayiba (nikaina seda nasusuce saboda kyawunnashi ina kallon mmn sadeeq har wani sakin baki tayi  dasauri narufe mata bakin kada bera yafadaπŸ˜‚) 
 Wayoyinshi ya harhada tareda systerm dinshi Mukullin motarshi yadauka yafito harabar gdn se zuba kamshi yakeyi wata katotuwar mota yanufa farace motar tass batada kura  tass take shiga yayi cikin motar yasa mt key cikin hnzr getman yawangale msh getdin tareda addu'o'in isa lpy bandir din yan dubu2 bandir 3 yamika mshi cikin ladabi ya amshe yanata kwararo godia cikin sakin fuska yace baba ina lado (shine me gyara mishi cikin gidan) cikin ladabi yace ya dan futa yanzu  ok kawai yace yadauko kudi bandir 6 yan dubu2 yamikawa me gadin tareda fadin kabawa duk yan aikin gdn suraba cikin ladabi ya amshe yanata godia ficewa yayi dg gidan 
 Ahankali yake tuki cikin kwarewa karar daya dg cikin wayoyinshi yaji se yanzu yatuna dy kira baabaa talatu be kasheba jafar yagani da daya hannunshi yadauki wayar tareda fdn yaa abokina ya kakene cikin murna dajin muryar juna ya amshe da lpy q yajin dadinka yace alhmdllh nande yafada masa yafa shigo kasar jia cikin mamaki ANNUR yace ahaba da allah toh ya gajia yace babu gajia my frnd ai akwai mata akasar nan da kmr kadana dawo cikin hasala ANNUR yace nan kafi auki aikai wlhy kashiga uku bazaka dena bin mtb koh allah yashiryaka da murmushi jafar ya amshe da amin yace kana kano ne ko abuja jafar yace ina abuja ok annur yace kila inshigo anjima jafar yace au kilanema murmushi yayi wanda ya bayyana tsantsar kyawunshi yace toh insha allah jafar ya amshe da allah ya yarda yace amin alokaci dy suka aje wyr (jafar abokin annur ne sosai sunyi mkrnt tare amma hlns ba dayaba jafar yanada son mata sosai shi kuma annur ko hannun mace be taba tabawaba ta tsikar iskanci iyayen jafar sunada kudi sosai gashi shi dy suka haifa suna matukar sonshi jafar be cika zmn 9ja ba yafi zama akasa shen waje danyafi shanawa da yayan turawa wannan kenan!)
   Hon yayi aguje aka wangale mishi get din gdn taredayi mishi barka da zuwa cikin kasaita yake amsa barkankude packing din motar yayi  yafuto tareda kwaso systerm dinshi yadanna kai cikin gdn kai tsaye sashenshi yanufa yazube abubuwan dk hannunshi yafuto dan idanuwanshi suna bukatar ganin momynshi baabaa talatu yagani tafito dg bangaren momynshi cikin ladabi da girmamawa tagaidashi cikin sakin fuska ya amsa tareda fdn ina momy cikin ladabi tace tana bangaren alhaji cikin mamaki yace ba dady yayi tafia ba (sunyi wy dazu dasafe yafada mishi zeyi tafia zeje america) tace ehh kawai tanasawane ana fitar da kyn tayi odar wasu dg london za asasune  tanasone ayi mt wani tsari shine ta tsaya anayi agabanta ok kawai yace tare da fadin agasamai kaza cikin sauri ta amsa da angama yallabai dasauri tanufi kichin din tahar hada komi. zama yayi afalon kasa ya kunna t.v yana kallon aljazera cikin 10 ment tahada masa komi tasa awata kayatacciyar kula se tahada Misha da kunun Aya cikin juk tahadasu afaranti ta iso falon cikin ladabi  tace yallabai akan daining za a ajiye mk ? Girgiza kai yayi alamar a'a dasauri ta janyo dan karamin tebur ta ajiye agabanshi tadire mishi farantin tabude tazuba mishi kazar aplat tamika mishi ya amsa tazuba mishi kakkaurar kunun ayar aglass cup din juk din tana gamawa tafice abinta tana fdn aci lpy seda yaci yakoshi sannan ya kora da kunun ayar yana gamawa bathroom din kasa yashiga yayi brush part din dady yanufa momy yagani azaune afalon cikin shigar larabawa take tayane knt da bakin dan kwalin hannunta dauke da katuwar wayarta I PHONE  tana nunawa turawan dasuke mata aikin yadda takeson tsarin falon yakasance tin dg karasowarshi yaga falon ya mishi kyau tin kafinma akarasa yaji GOLDIN din kujeru sunyi matukar kyau bata lura dashiba ksnwr hnklnt nkn wayarta cikin sanda yakaraso ya kwanta agadon bynt yaziro fuskarshi akafadarta ahankali tadago dantasan bame mt hk se shi cikin shagwaba yace momyna dakanki ake wahala dk? Tamurtuke fuska tace toh ina ruwanka tinda badamuwa kayi da damuwataba dawowa yayi yasugunna yakama hannayenta cikin nashi yace dan allah momy karki kara fadin hkn wlhy nadamu da damuwarki tace toh ina kashigane kwana biyu kakashe wyrk byn ksn kayi bakuwa inata neman numbanka bayashiga kakashe wayoyinka meyasa annur dan tamke fuska yy yace momy banason tadamanne shiyasa nakashe wayata cikin dan bata rai momy tace wani irin bnzn mgn ne wannan yazakace hk ga wadda nake ftn ka aura yakamata kayi aure annur bayason bacin ranta yace toh momyna yi hkr kinji mamana yafadi hkn da dan murmushi sakin ranta tadan murmusa tace yauwa babana nande yayita kwantar matada hankali harta hkr mikewa yayi tareda fadin momy bari inje sallar magrib yayi itama mikewa tayi tareda fadin ok nima bari inyi sallar tacema masu aikin suwuce se gobe  akarasa bangarenta tanufa hk shima annur nashi yanufa yashiga bathroom yadauro alwala yaje masallacin dake cikin gidansu seda akayi har sallar isha'i sannan yashigo gdn yahaye samanshi yazauna afalo yana kallon labarai waya ya lalubo yakira dady cikin ladabi yace masa dady ka isa lpy dady ya amsa da lpy q my son nande suka dan taba hira sannan suka katse wayar  baabaa talatuce tayi sallama dan dama tasan yana gdn tayi mishi abincin daya sabaci da dare bayason abinci me nauyi ya amsa sallamar tashigo tagaidashi ckn ladabi ya amsa mt tajawo dn teburin dake tsakiyar falon izuwa gabanshi tadiri farantin akai farantin yana dauke da kular da plet da juk se cokali cikin ladabi tace allah yataimakeka asa abincin yace kadan tace angama yallabai dan kdn tasa mishi taliace taji bushashshen kifi ga kyn gina jiki tinda tabude kular kamshin yabude falon tamika mishi ya amsa tazuba mishi hadadden zobo se kamshi yakeyi (dan tasan by shan kunun aya da dare) yayi mt godia tafice abinta seda yaci yakoshi sannan tadawo ta kwashe kyn yaje yayiwa momy seda safe sannan yadawo yaci gabada kallonshi nanfa yafara tunaninta gizo tafaramai agakia yarinyar tausayi take bashi (towai meke neman samun annur ne daya zauna se yarinya tafara mishi gizo inajinde koh duk tausayinne nataπŸ€”) sewajan 11: a.m. sannan ya kwanta zuciyarshi taf da tunaninta ahaka har bacci yayi awan gaba dashi.
 
    Tsaye yake ya jinginada motarshi yana sanyeda brown din shadda taji aiki kanshi yasha hula se wani uban kamshi yake zubawa bakaramin kyawu yayiba  fuskar nan tashi dauke da annuri mlm suleiman ne yafito daga gida da niyar zuwa masallaci tin daga nesa yaganeshi yakaraso yayi mishi sallama sukayi musabaha annur ne yace yame jikin ....

Kuyimin afuwa rashin jina da bakuyiba kwana biyu hkn yafarune sakamakon rashin lpy data sameni 

Ina godia masoyana da addu'ar ku gareni dakuma so da kauna da kuke nunawa novel dina kuci gabada bina asannu zakusha lbr 

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{22/4/2017} 9: 45 a.m.

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“

PAGE 9⃣

       Tashi yayi yashiga bathroom cikin 20 mint yashirya cikin kananan kaya bakaramin amsarshi sukayiba sumar nan tashi takwanta luf2 hadi da dan sajen daya kewaye kyakyawar fuskar tashi agaskia yayi matukar kyau bakarya 

Sallama yayi cikin kaya taccen falon nata ta amsa masa tana Zaune acikin daya daga cikin luntsuma2 din gujerun falon cikin shigar lece pink tayafa black din gyale hade da black din takalmi agefenta kuma akwai black din jaka wadda zatakai kimanin 20 milliyon kyawun jakar nada banne batayi wata kwalliyaba amma tayi kyau fuskar nan tata daukeda dan tsiririn glass  hannunta rikeda waya tana dan daddanawa 

Karasowa inda take yayi hadi dacewa wow! Momy kinyi kyau cikin murmushi tace tncx my son the same 2 u shima yace tncx mikewa tayi yadauko mata jakar suka fito wata katuwar mota suka nufa pink ce motar bakaramin haduwa tayiba babu irinta a 9ja dan sabuwar fitowace bude mata motar yayi tareda mika mata jakar sannan yamaida murfin yarufe yashiga mazauninshi hadi darufe murfin yasama motar key hon yayi nan da nan me gadi ya wangale mishi get din ahankali yake tafia da ita dan batason ana tafia da ita ana gudu suna tafia suna hira irinta uwada da danta abin kaunarta

Sun isa katafaren gidan saloon din dan wannan yafi karfin shago manyan mata masuji da mulki da isa se packing sukeyi akatafaren gidan saloon din cikin taku dai2 suka fito hmm nanfa kallo yakoma kan intisar harda masu sakin baki ni kuwa kafafuwana har hardewa sukeyi khausar na zunguro tareda cewa *ukti* pls kamamin hannu zan fadi wlhy daria khausar ta kwashe dashi cikin tsikar wasa tace wlhy danasha daria tafadi hkn tareda kamamin hannu ni kuwa alla2 nake mubar wurin stap din muka hau shi kanshi abin kallone daganan muka isa inda za'a wanke mana kn YASALAM! Agaskia gurin bakaramin hadewa yayiba gawani sanyi a.c. hadi dawani daddadan kamshi dake tashi cikin fara'a wata farar mata tace barkanku da zuwa ashe kuna tafe hajia kausar (ksncwr tasan kausar nan ne shagon saloon dinsu harda momy ma) cikin fara'a kausar tace ehh muna tafe hajia salma momy ma taban sako in fada miki tace kizo gobe kiyi mata gyaran kai  cikin girmamawa tace insha allah zanzo khausar tace ok tareda kama hannuna muka zauna awasu kaya tattun kujerun dake cikin katafaren shagon me kamada falo hajia salma tace waza afaramawa ni nace khausar khausar tace a'a sede afara miki nace mata dan allah khausar afara mk nafadi hkn tareda marairaice fuska khausar tadagoni daria ta kyalkyale da ita tareda fadin komin abunki se an taba kan nan naki tafadi tareda kashemin ido daya tayimin kwalo nace naji dai kije afara mk murmushi kawai me saloon din take binmu dashi khausar tazauna aka fara mata gyaran gashin can  tacemin *ukti* mikomin wayata in hau online nace ina kika aje tace af wlhy namance nabar jakar amota pls *ukti* dakkomin jakar dan allah tafadi hkn tareda mikomin key din motar dan bata rai nayi nace kee bzn jeba maza sunyi yawa marairaice fuska tayi tareda fadin pls *ukti* kitaimaka min inaso in hau online saboda grp din (MIJINA SHINE RAYUWATA) wlhy yau ranar girkice nasan yanzu sun fara pls yadda naga tamarairaice yasa na amsa tareda gyara gyalena namike nafuto harabar shagon saloon din

Dai2 lokacin yayi parking din motar tashi ya bude mata cikin isada kasaita tafito kai dagani ksn matan manyan mutanene rike mata jakar yayi tayi gaba shi kuma yana binta abaya


Tafe nake kaina akasa saboda idanun da mzn suka zubomin sekawai naji naci karo da mutum har key din dake hannu na yafadi bandakoba nace dan allah kayi hkr hmmm ko agigin bacci yatashi baze mance da zazzakar muryartaba sugunnawa nayi daniyar in dauko keydin motar  hkn yayi dai2 dashima yasa hannunshi da niyar ya daukomin key din motar nanfa hannayenmu suka hadu.......


Fans din BOYEYYEN AL'AMARI kuyimin afuwan zanci gaba insha allah 

LUV U ALL😍😘


πŸ“šSAADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{5/5/2017} 7:24 p.m.

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE 1⃣1⃣

   Kasa gyaran gashin tayi dole tafito daga shagon dai 2 lokacin direban nata ya iso muryarta har rawa tky wurin tmbyrshi tilon dan nata cewa yana gida cikin ladabi yabata amsa da yabaroshi sanda ze Fito cikin sauri tace yakaita gida itada btsn gudu amma ranar seda tace ayi gudu sosai 


Suna isa gdn tin kfn yakarasa packing din motar tafito cikin hnzr tanufi bngrnshi babu Inda bata duba ba amma sit babushi ba lbrnshi nan tashiga krn lmbrshi nanma shiru kakeji wai mlm yaci shirwa hmm in hnkln hajia yabi dubu to yatashi rnr gashi nanda 3 days Dad dinshi ze dawo ita tunaninta yadda rnshi yake abacen nan kada yashiga wani hali da wannan tunanin takoma bngrenta tareda tsanar yarinyar har zuciyarta ta kudurce azuciyarta seta wula knt yrinyar (hmmm masu karatu kunji ikon allah fah) 


Shiko gogan adaddafe yayi kwana 2 tareda tunanin Mom nashi dukda kullum seya kira baabaa talatu tasabon sim nashi daya sake 

Yauma kwance yake yana bacci mafarkin kyakyawar fuskarta yakeyi yana futarda wani sansanyan murmushi harda lumshe ido firgigit yafarka tareda addu'o'i hmm besan meke neman samunshiba kullum cikin mafarkin kyakyawar face dinta yake (waishin meke neman samunshine)

Mikewa yayi tareda wani kudiri aranshi yashiga bathroom din dakin yadauro wanka  cikin 40 ment ya shirya cikin kananan kaya Black din jeans da Light pink din riga bakaramin amsarshi kyn sukayiba sun Bala'in Fito mishi da kirar jikinshi ga sajen fuskarshi ya kwanta lufluf akyakyawar fuskarshi me fidda annuri feshe jikinshi yayi da daddadan turarenshi yadauko dan siririn agoganshi na gold ya daura atsin tsiyar hannunshi yasa takalmi black yadauko key din motarshi tareda har hade duk wayoyinshi yafito cikin isada kasaita irin nasu na zaratan maza cikin katuwar motorshi yashiga pink colour bakaramin haska motar gay din yayiba ahankali yatada motar nan da nan get man yawangale mishi get din gdn seda yabashi dubu dari 5 yace suraba da  masu aikin gidan nanfa yashiga kwararo mishi godia ahankali yatuka mtr yabar cikin unguwar 


Cikin kwarewa atuki harya iso getdin gdn hon 1 yayi aka wangale mishi getdin gdn gikin isa yafaka motar yafito ckn taku dai 2 nan da nan masu aikin gdn suka shiga kawo mishi gaisuwa kowanne seda ya amsa gaiwuwarshi tareda binsuda dubu dari dari cikin murna suke mishi godia 


Bangarenta yanufa dai2 lokacin yaci karoda baabaa talatu ta fito dg bngren nata hannunta daukeda farantin abinci dg gani ba ama ci abncnba risinawa tayi ckn ladabi tagaidashi ya amsa shima ckn ladabi nan tk fada mishi yau kwata2 momy takasa cin abinci nanfa hnklnshi yatashi har rawa jikinshi keyi ya amshi farantin hannun nata yashiga katafaren falon nata hangota yayi cikin yello din after dress kantaba dankwali gashin knta yasauko har kafadarta daka gnt ksn tana ckn damuwa da sallamarshi yakaraso inda tk batamasan yashigoba tasunduma akogin tunaninshi akunne yarada mata barkada hutawa my swt mom cikin mamaki tadago hadida dn damuwa zagayowa yayi yazauja akusada kafafunta yanadn matsa Mata kafarta taredayi Mata kalamai masu dadi kn kace kwabo bacin ranta ya gushe yabata abinci abaki hrt ci takoshi yakama hannunta tareda ce mata pls mom kiyafan cikin dn damuwa tace kana fushi dani ko my son cikin muryar rarrashi yace wlhy momy ba fushi nayi dakeba kawai abnd kikayine bnji dadinshiba momy tace akn yar talakawa yar Matsiyata annur pls momy kadakisawa ranki dn Allah nande yayita rarrashinta harta sauko sannan yawuce bngrenshi dan ya huta 



Shiryawa nayi cikin Brown din riga me siton da kyalkyali ajikinta sauri nky yi dan inje gdnsu khausar dan yaune yaya ahamadi ze dawo Milk din hijjab nasaka tareda Milk din takalmi plat nayi matukar gyau dukda ba kwalliya nayiba nafito daniyar tafiya kawai se mukaci karoda hafsat ta soyo manja adn kwano kdn yarage tazuba min mnjn cikin bacinrai nc hb hafsy kinfa kusan zubamin cikin tsiwa tadaga kwanon tareda cewa bari inzuba mk inga yanda zakiyi tatsiyayemin mnjn ajikina allah yasoni bazafi  nabude bk zanyi mgn naji Ta kwalla wata uwar kara wayyo Allah iya manjana tazubarminda manjana!! Cikin hnzr iyata pito tana fdn ubanwaye yazubar mk da mnjan? Iya wannan me idanun mayunce nan iya takaraso tadaukeni dawani gigitaccen mari dasauri nadafe kuncina ina zubda wani zazzafan hawaye cikin matsifa iyake cewa waike wace irin mayyace yar iska kawai yazakizo gdn masu gd kitakurawa yar....  Batakai krshba muryar mlm takatseta ke hajara Lil dinki!!!  Banason shashanshi  nanfa tahau Ta dire matsifa tashiga tsirfafowa be kulataba yakaraso gareni yakamamin hannu ........



Kuyimin afuwa rashin jina Da vakuyiba kwana 2 ngd dakulawarku masu kirana kuji lpy Ta damasumin mgn ta prvt LUV U ALL 

πŸ“šSAADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{22/4/2017} 12: 08 p.m.

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“

PAGE πŸ”Ÿ

   Wani bakon yanayine yaziyarceshi saboda kaba daya seda ila hirin jikinshi ya amsa wani yarr yaji kafin inyi wani kwakwaran motsi seji nayi andaukeni da wani zazzafan mari dasauri nadafe kumatuna da hannu bibiyu dan zafin yashigeni dagowa nayi dan ganin waye me marin  wata mata nagani fara cikin fada tace dame kike takama da har zaki bangazarmin a harki hada hannu dashi waye ubanki!! Nanfa idanun mutane yadawo kanmu Wani zazzafan Hawayene yakebin kuncina sharr saboda tsabar bacinrai kasa mgn yayi idanunshine sukayi jajur kaji mazan fama

Ganin nadade yasata biyuni zuwan dazatayi taji tana fadin waye ubanki!! Dasauri khausar takaraso wurin takama hannuna itama zubda hawayen takeyi ta kalli HAJIA HASSANA cikin bacin rai tace bakowa bane ubanta bawan allah ne makusancin ubangiji wanda abin dunia be rufe mishi ido ba tana gama fadin hkn ta sugunna tadauki mukullin taredajan hannuna 


Tsakin baki tayi tinda take adunia ba'a taba bakanta mata irin na yauba agaskia intabarta bata cika yar halakba tadau alqawarin seta wulakantata amma gaskia tinda taga yarinyar taji gabanta yafadi rass shinme hkn yake nufi?


Saboda tsabar bacinrai jakar yamika mata tareda mukullin motar yajuya daniyar tafia yaji muryarta tana fadin ANNUR!! bejuyoba cigaba da tafiarshi yayi yaje yasamu me adaidaita sahu yahau be taba hawa motar hayaba seyau tiriri kawai zuciarshi keyi har akazo bakin get din gdn sauka yayi kawai sa hannu yayi a aljihu yaciro  bandir2 besanma ko nawa bane yamika mishi yashige gdn ayanda yan aikin gdn suka ganshi agaskia zasu iya cewa basu taba ganinshi a irin wannan yanayinba se yau gaba daya idanunshi sun canza kala zuwa launinja danliti direba yakira cikin ladabi yakaraso jikinshi har rawa yakeyi kwantata mishi inda yabar momy yayi tare dayi mishi izinin yaje yadaukota cikin ladabi yatashi tareda niyar daukota shi kuma gogan cikin gidan yashiga mukullin mota yadauko dasauri yafito yashiga motar tuka motar kawai yakeyi amma zuciarshi cike takeda bacin rai allah ne kawai yakawoshi wani katon gidanshi yayi hon ko momy batasan da gidanba dasauri aka wangale mishi gidan aharabar gidan yayi packing yafuto zuciarshi cike da bacin rai key yasa yabude gidan agaskia gidan yahadu bakarya fadawa yayi akan kujerar dake falon kasa bema hau samanba wani zafi ya furzar taredawani bakin ciki ya tukeshi yau da ace ba momy bace ta wulakanta dan adan agabanshi da allah kadai yasan abinda zeyimishi wani hawaye me zafi yaji yabi kuncinshi besan sanda yajisuba rintse ido yayi kawai saukar marin yake gani inya rintse idon wani naushi yakaima kujerar saboda tsabar bakin ciki (hmmm ina ganin haka na fece kada ahuce akaina)


Cikin motar muka isa kuka kawai nakeyi kwantarmin da hankali khausar tashigayi harta samu hankalina ya kwanta harseda taga nayi murmushi kwalliyata ta gyaramin sannan tacemin mukoma muyi gyaran gashinmu  nace mata nidai na hakura tace no baza ayi hkba *ukti* kimaida komi bakomiba kinji takara kwantarmin da hankali sannan muka fito bamu gansuba su duka ahaka muka karasa cikin shagon kmr banyi kukaba seda muka gama gyaran kashin angyara mana yayi kyawu sosai khausarce tabiya wajan dubu dari 2 sannan muka dawo gida tasaukeni akofar gida nayi mata godia tareda tuna mata tayiwa momy godia kafin inzo tace af nama mance ince miki jibi yaya ahamad ze dawo dan allah kizo kitayani hada mishi girke2 dan tarbarshi cikin fara'a nace mata insha allah aikin wuce hkn agareni *ukti* itama murmushin tayimin tareda barin wurin ni kuma na nufi haryar gida


Shiga tayi cikin shagon saloon din kasancewar shagunan saloon din sunkai 10 ita wanda tashiga da ban danamu nan tashiga kiran lmbr tashi tana amma bayama shiga hmm in hnklmta yafi dubu yatashi dan bata taba ganin bacin ranshiba irin na yau.....

Gaisuwa gareki aminiyata zulfa'u sa'eed marubuciyar (uwada danta) inajin dadin yadda kike matukar kaunar novel dina ina rokon allah yabar kaunaπŸ’‹

LUV U ALL 😍😘

πŸ“šSAADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{10/5/2017} 10: 14 p.m.

πŸ“šSAADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“

PAGE 1⃣2⃣

     Yakamamin hannu zuwa dakinmu yayita lallashina harna samu hawayena yatsaya nacanza hijjab muka fito atarΓ© har muka Isa zaure bngnsu atsakar gdnba nidai azuciyata ina mamakin irin wannan kiyayyah da iya take nunamin 

Har kofar gd yarakoni taredayimin addu 'ar dawowa lpy naji ddn addu 'arshi gareni ina alfaharida mahaifina (nima ina alfahari Da iyayena ina rokon allah yakara musu lpy Da tsawancin kwana allahumma ami) 

Sauri sauri nakeyi Dan nasan Nataro fdn khausar setace banzoda wuriba yau nsn zamuyita datunanin hkn harna Isa get din gdn kwankwasawa Nayi babame gadi yabudemin muka gaisa kaitsaye bangaren momy nayi cikin sallamata nashiga katafaren falon momy  cikin fara 'a naji momy daga ciki ta amsamin taredacemin shigo nashiga zaune take cikin atamfa rigada zani dinkin ya amsheta farace sol gadokon hanci ga idanu ga diri bazama kace itace mmn khausarba fuskarta daukeda Dan madaidaicin glass daka ganta ksn macece Me cikar kamala kudi sun zauna tadan gishin gida akujera Me zaman mutum uku cikin ladabi nasugunna nagaidata cikin SO Da kauna Ta amsamin taredacemin yasu iya Da Mlm nace Mata lpy q yace ingaidaki inyi mk godia da abin arziki mungode Allah yakara arziki cikin sakin fuska tace ami bkm aiyiwa kaine anzama daya muna ckn hk khausar tashigo flon ko kallona batayiba kuma nsn taganni wurin momy takaraso tana fdn momy sun isofa yana airpot aje adaukoshi cikin farin ciki momy tamike tareda fdn bari direba yakaini mutaho tadashi cikin shakwaba khausar tace momy zanje har momy takai kofa tajuyo tareda fdn kingama komi ne?  A a momy nidai zanje momy tace pls kizauna ki karasa kindesan hln yayanki bayason Me aiki ta Taba mishi girkinshi koh so kiyi hkr yanzu zamu karaso nidai inajinsu Da kyar momy Ta rarrasheta sannan mom tawuce cikin matsifa tadawo kaina akoma ngd cikin muryar rarrashi nace sowie *ukti* uzurina ya tsayar dani tuba nakeyi kaina bisa wuya murmushi tasakarmin tace hmm Ai dolema in hkr dade bakizo bn dakinsha jaraba Da hkde muka karasa kicindin farfesun kasa kawai nace bari inyima cikin yan muntuna nayimai duk kamshi yabude gdn cikin zolaya khausar tace allah yabani irin iya girkinki *ukti* kedaikomi kika Taba sΓ© yayi dadi murmushi kawai nayi cikin yan mintuna muka hada komi akan daining table Na babban flon gdn muka koma dkn khausar tashiga wanka ni kuma nadauko alqur 'ani Me girma nafara maraji 'a ckn kira ar hafs Me dadin fita semukaji sallama ababban flon gdn dagajin hkn khausar tafito ko gama fidda kumfar jknt batayiba tana ihu yeee my big bros!! Zata futada tawul najanyota nabata hijjab Da kyar tagamasa hijjab din tafita asittin nidai murmushi kawai nayi naci gabada karatuna 


Wani kyakyawan saurayine black beauty zaikai misalin shekara 28 yana sanyeda kananan kaya bakaramin amsarshi kyn sukayiba....... 

*SHIN WANENE*???

Sekun biyuni asannu zaku ganΓ© inasonku!!!

Kuyi hkr Da wannan fans ina rokon Allah yabarni daku har aljannah Firdausi 
LUV U ALL 😍😘

Gaisuwa gareku manyan masoyana 

Hajma SQ 
Mmn Abdullahi kakus 😜

SΓ© aminaina πŸ‘―
Mmn Amatullahi 
Mmn sadip 
Mmn ammar 

Bazaku lissafufa kuna rainah

Inarokon allah yakara dankon soyayya tsakanina daku 😍😘

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{11/5/2017} 12:14 a.m.


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“

*Nasadaukar Da Page dinnan ga wa innan mkrnt guda biyu*


*Hajia kumsat aminu lere (mmn Sultan) ma aikaciya alibati redio tareda babbar gaisuwa gareki allah yaraya Sultana*


*Da hajia khadijat Ahamad fate (meyin mukarkada afiridom redio ) tareda gaisuwa buhu2 Allah yakara girmah*


PAGE 1⃣3⃣


    Yayi matukaryin kyau yanazaune Da almar gadia atattaredashi yayi doguwar mika tareda fdn momy wai yaushe dady ze dawo? Se nex week kasan saga america dubai yaj..... 


Tinkafin momy takarasa tashigo flon aguje tafada knshi tana farin cikin ganinshi shima farin ckin yakeyi matuka Da kyar momy tarabasu danya kamata yayi wanka daΓ± agajiye yk yahau samanshi khausarma tanufi dknt danta shirya itama momy sama tanufa danta gabatarda salla


Kananan kaya  tasa ajikinta Red bkrmn amsarta sukayiba tayi matukar kyawu tafeshi jknt Da turare masu dadin kamshi nidai inata karatuna sedatagama tazo tsaitin kunnnena tace toh hafiza muje falo koh?  Seda nakai ayar danake sannan nadako nace mt inna gama zanzo tace ok tafice abinta nikuma naci gabada karatuna cikin suratul nisa'i 


Yana shiga bedrom dinshi bathroom yafada yatsillibo wankanshi yafito yashirya ckn kananan kaya sun matukar amsarshi yarama sallolin da akebinshi  yafito zuwa flon yazo dai2 kofar dkn khausar yasa hannuda niyar tamurda dakin yaji zazzakar muryartata tana tashi wow!! Agaskia ze iya cewa be tbjn daddadan murya irin tataba seda yakasa motsi na yn lokuta.... 



Dai2 lokacin khausar taji shirun yayi yawa tamike danufin zuwa dknt tadauki phone dinta takirashi tayi kicibis dashi akofar dkn nata dasauri Ta Isa takama mishi hannu tana fdn ya ahamad kadade dayawa ckn nuna kulawa tafadi hkn shikuma ckn dadi yace natsaya inyi sallahne my Sis da hk suka karaso kan daining tabla taja Masa kujera daya yazauna akai tace mezan fara zuba mk tana fdn hkn tana bubbude kulolin kalomin abincin Da aka shirya Masa nan da nan kamshi yacika flon yace duk abinda kikaga yadace dani my Sis nanta zuba mishi dambun kuskus yaji kyn lmb dana gina jiki tatura mishi gbnsh yafaraci ahnkl khasaur tanufi kichin tadauko mishi lemukan dasuka hada mishi tafara zuba mishi na cocumber yana ckn ci momy tasaukΓ³ kasan tana fdn au cinyewa zakuyi kubarni ko? Khausarce tace Mu mun Isa ki karaso inzuba mk nk wly sΓ© kunnanki yayi rawa Momy murmushi kawai tayi tace Allah yasa itama aka zuba mt nt tafaraci kenan can tace khausar ina inteesar ne?  Wlhy momy karatu tky Mom takara cewa jeki kigani inta gama tazo muci abinci khausar tace toh tareda yin hknyr dkn nata


Dai2 lokacin data shigo nagama karatuna takamomin hannu tareda radamin akunne yau zakiga ya ahamad dina bata bari nabata amsaba seda jinai tayo hnyr flo dani cikin sallama nashigo flon 


hmm sallmar tatace tasashi saurin dago dara2n idanunshi 


Dai2 lokacin nadago nawa idanun 



Alokaci daya muka saukesu akan junah 


Ya subhanallhah!!!.......



Kucigaba dabina asannu zan bayyana muku *boyeyyen  AL amarin*

Ina karajin ddn yadda kuke karamin karfin gwiwa bxn mance Sakina (grp din aunty sa adatu novel) inarokin Allah yabar kaunah 

LOV U ALL 😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{11/5/2017} 9: 9 a.m.


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“


PAGE 1⃣4⃣


    Yasubhanallah itace kalmar daya furta azuciyarshi agaskia babyn tahadu ze iya cewa be Taba ganin me kyawuntaba masha allahu Allah yayi halittah 


Muryartace tadawo dashi dg duniyar tunanin daya afka  


Barkada isowa ya ahamad 

Cikin sarkakkkiyar murya ya amsada barkadai yakuke *ukti* kullumse Sis tayimin mgnrk 


Dai2 lokacin na Isa kan kujerar daining din murmushi kawai nabishi dashi 


Khausar tace mezansa mk *ukti*? Cikin jin kunya nace nakoshi *ukti* 

Kafin tayi mgn ummah tace aiko baki isaba Maza zuba mt kuskus din itama 

Nanta zubamin kuskus din saboda kada momy tayi mgn ne nadanfaracin kuskus din amma duk atakure nk Dan kallonda Yaya ahamad ykmn yasani natsargu itama khausar tasa nt kuskusdin tanataci abinta 


Can Yaya ahamad yature abincin khausar tace Bari inzuba mk farfesun kaza yace kizubamin  kdn sis dn nafara koshi momy ma tace azuba mt kdn duk tazuba musu farfesun kzr danayi 


Yaya ahamad ne yafara kai farfesun bakinshi hmmm nan yafara zuba uban santi momy Dan allah waye yayi farfesun nan nsnba khausar bace 


Murmushi momy tayi itako khausar wata uwar daria tasaki wlhy momy santi yky momy ma dariyar tayi tareda fdn dauko pilΓ³n kujera asa mishi waigi shima dariyar yayi momy ma se lokacin takai farfesun bknt hmm itama tafara zuba ubn santi 


Harni seda nayi daria khausar ma darΓ­a tayi sosai 

Nan sukayita zuba uban santi 


Yaya ahamad ne yasha mur tareda klon khausar sis pls waye yayi farfesun nan ?


Murmushi khausar ty tareda nunani da yatsa gata nan ya ahamad 


Yakara kallona tareda fdn dole abaki tukuici *ukti* agaskia kin iya girki 


Murmushi kawai nayi da hk har muka gamacin abncn nidai ahnkl nakeci har muka kammala dakin khausar na nufa 


Shiko ya ahamad dakinshi yanufa tareda fdn ina bukatar hutu Mom bari in huta Mom tace ahuta lpy yahaye sama abinshi 


Khausar ma tace Mom nima bari inje wurin *ukti* dina Mom tace toh masu *ukti*


Tana shugowa tagannin sanyeda hijjab  nace bari inwuce gd zanyi aikine *ukti* cikin matsifa khausar tace dakinzo gdn nan kmr ana sungulinki kinsan Allah bazaki wuceba yanzu se anjuma semunyima ya ahamad girkin dare 


Cikin alamar roko nace pls kiyi hkr kinsan hln iya wly fada zatayi nima zny girki 


Taba baki khausar tayi tareda fdn..... 



Kuyi hkr da wannan my fns😍😘



Kuci gabada bina asannu zakusha lbr πŸ˜‰

Gaisuwa gareki my frnd Fadilah Umar kina raina ❤

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{12/5/2017} 9: 10 a.m.


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE 1⃣5⃣


     Tabe baki khausar tayi tareda fdn wlhy ba inda zakije se anjuma nsn ABBAH bazeyi mk fadaba 


Bdn nasoba nazauna agefen katafaren katon gadon daya kara kayata kyawun dkn 


Se yamma muka shiga kchin muka fara hada girkin dare tuwan shinkafa mukayi miyar alayyahu kn kace kwabo kmshi yacika kab ilahirin gdn 

Muna cikin hada farfesun kan rago ya ahamad yafuto flon yaji kmshi yacika gdn kasa jurewa yayi kai tsaye kchin din yayo 


Muna cikin aiki mukaga mutum abayanmu 


Sannunku Da aiki siss 


Atare muka juyo muka amsada yawwa 

Khausarce tace barkada fitowa 

Ya amsada kai yau zanci dadi 

Murmushi kawai nayi 

Khausar sarkin surutu itace tace kai bbn yaya sΓ© kunnenka yayi rawa yau 

Daria yayi tareda barin kichin din 

Mukaci gabada yin aikinmu har muka hada drinks kala uku da drink din kwakwa dana cocumber Dakunun ayah 


Muka gama komai muka gyara komi muka hada kulolin da komi adaining 

Dai2 lokacin sallar magrib yayi wanka mukayi tareda dauro alwala khausar tabani wata after dress tace insa baka me matukar kyau tasha ston agaban rigar 


Nace *ukti* kibarshi in maida kayana basuyi dattiba 


Hade fuska tayi tareda fdn *ukti* kidenamin hk pls kisa kawai 


Yadda naga tabata raΓ­ yasani nasa kawai 


Ya subhanallah!!!   Kmr danni akayi kyn bakaramin amsata sukayiba 


Mukayi sallah khausar tace inzauna tayimin kwalliya nanfa tashiga yimin kwalliya nan Da nan nafito kmr balarabia Ni kaina nsn nahadu 

Itama tashirya cikin after dress pink tayi matukar kyau 



Nantace tace muyi hoto hmm muka shiga daukar hoto mundauki hoto yakai  100 inma befiba ko wanda khausar tadaukeni ni kadai ze kai 50 (nidai sakin baki nayi ina mamakin kyawun yarinyar kmr diyar larabawa seda mmn Abdullahi tarufemin bakin Dan kdn yarage kuda yafada πŸ˜‚)

Itako khausar se yaba kyawun danayi takeyi tace bari indaura hotonki adp wasapp da Facebook 

Nidai murkushi kawai nakeyi  ina kuma tunanin fdn dazansha agidah wurin iyah nsn abbana bazeyimin fadaba sedai iya 

Itako nan Ta hau online tasa hotona kan kace kwabo mutane wurin 400 sunyi like a Facebook wasapp kuwa fans nata sΓ© tambayarta suke ina tasamu balarabia setace *ukti* dintace hartama gaji da basu amsa tarufΓ© datanta 


Dana gaji nace *ukti* bari intafi gd 


Khausar tace haba *ukti* kibari muci abinci mana 

Nace kinsan allah nakoshi wlhy kinsande yanda cin abincina yk 

Tinda taji nace wlhy tabarni tamike tareda fdn bari indauko key din Mota sΓ© inkaiki 

Nace haba ukti bafa nisa kibari nawuce kawai 


Tace No nisena kaiki har gidah 


Shiru nayi Mata harta fice adakin 

Cantadawo hannunta daukeda kuloli 3 da key ahannunta 


Kallonta nayi ckn mamaki nace inazaki kai wa innan kulolin newai? 

Kece nan zaki tafi dashi momyce tace inzuba mk naki akula kitafi dashi 

Dande naji tace Momy ne shiyasa nayi Mata shiru 

Muka fito atare ababban falo mukaga ya Ahamad yana zaune shida momy muna fitowa yasauke dara2Γ± idanunshi akaina seda zuciyarshi tayi wani kyakyawan bugawa 

Momyce tace zaki wuce ko kigaidamin abbanki mungode Allah yayi muku albarka yabaku mazaje nagari 

Bance komaiba nadΓ© sungunnar dakaina lasa 


Khausar ce tace amin 

Momy tace ita bata amsaba seke iyayen rashin kunya koh? 

Ya ahamad ne yamike tareda fdn khausar biyoni bangarena 

Khasar tace toh tareda binshi bangren nashi 


Ba afi minti 5 dashigartaba Wani ihu naji tayi Me tattare da murnah tashigo dakin dagudu janye dawani akwati Dan madaidaici hannunta dauke dawasu manyan wayoyi masu launin Pink kirar I PHONE 


Kan momy tafada tana fdn momy kalli wayoyin da ya ahamad yatsiyo mana nida *ukti* dina kala daya momy wannan sabuwar I PHONE dinnance da ake tallarta a t.v. 

Momy tace kai yan gtn ya ahamad kunji dadinku masha allahu wayar tayi kyau 


Tasowa khausar tayi tareda rungumeni tana nunamin wayar agaskia wayar tahadu 

Tanunamin Dan madaidaicin akwatin tace tsarabatace da ya ahamad yakawomin 

Agaskia shi kanshi akwatin abin kallone ballema aje abindake cikin akwatin 


Muna cikin hk ya ahamad yashigo flon yazauna akn kujera kusa da momy 


Naje nayi Masa godia becemin komiba sedai ina kallon irn mayataccn baccin dayake bina dashi 


Nayima momy godia sannan muka Fito nida khausar tazuba kayan amota harda kulolin muka shiga tatada motar 


Muna tafe muna hira 

Khausarce tacemin dama inada wani SIM card mtn yanama ckn motar nan bari insa mk Tafaka motar

 nace kincika zumudi wlhy tace najidin yanzu zan bude mk wasapp insaki agrp dina na clases ladys da Facebook  duk zan bude mk 


Nidai nayi mata shiru ina mamakin wannan zumudi Na khausar 

Kan kace kwabo tasa SIM card din tabudemin wasapp da Facebook  kasancewa akwai kudi kimanin dubu 10 asim card din banida mutane 


Tabani wayar tanunnunamin abubuwa nayi Mata godia tasamin lmbrt sannan tatada mtr 


Muka Isa kofar gdnmu takunna Light din motar tareda budemin akwatin tsarabar daya ahamad yayi mana 


Wasa tsadaddar tsarkar kwal nafara hangowa tareda wani hadaddan takalmi Me matukar kyau kala 4 ne takalmn duk marasa tsini se after dress kala 4 Pink da yello Da black Da Brown Da Milk sun matukar hadu sewasu tsadaddun atamfofi suma kala 4 masu matukar kyau sewasu mayafai suma kala 2 dawasu madaidaitan fos kala 4 masu matukar kyau nama kasa ganin karshen kyn iya wadanda na iya gani kenan ammafa ba karya kynsun hadu wlhy 

Wayan da ya ahamad yabani kawai tabani tacemin *ukti* zan aje mk kyn nasan inkikaje gd dashi daukewa za 'ayi yatashi daga naki itama wayar kadaki bari adauke pls *ukti*


Nace Mata tohnm ngd my dear tace bkm *ukti* kinwuce hkn awurina 


Muka fito atarΓ© hannunmu daukeda kuloli azauren gdnmu mukaga abbana yana karatu mukayi sallama yasaida krtun ya amsa mana taredacemin sannuda zuwa yar amana (dama yakancemin hkn wani lokaci) 

Nace barkada war hk abbah yace yauwa 


NA nuna mishi tsarabarda ya ahamad yamana nida khausar (amma banfada mshi na akwatinba)  yaji dadi sosai yacewa khausar ayima ya ahamad godia 


Tace bkm tareda ajiye kulolin damuka Fito dasu 

Narakata motarta seda tatada motar sannan nadawo muka rabu cikeda kewar juna 



Zaure nadawo wurin abbah na yayimin natsiha akan yadda zan tafida wayar 


Yar amaΓ±a kinsan waya wata abace da idande kika bita ba yadda yakamataba zatakaiki zuwaga wuta 
Inkuwa kika bita yadda yadace zatakaiki aljannah 
Kibi asannu yar amana kadakibari kisabawa ubangijinki kinji 



Naji dadin natsihar dayayimin tareda dumbin alfaharinshi acikin zuciata..... 




LUV U ALL 😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{12/5/2017} 1:10 p.m.


πŸ“šSAADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE 1⃣6⃣


Tareda dumbin alfaharin dashi acikin zuciata 

Nashiga gida nabar masa kulolin awurinshi danni bazanciba banajin yunwa 

Harna Isa dakinmu banga iya ba dama ina tsoron haduwarmu cikin sanda nashiga dakin har adakin banga hafsatba nasan tatafi yawonta kilanma ba'agidan zata kwanaba dama inada alwala sallar isha'i natada nayi shafa 'i da wutiri sannan nacire kayana nasauya wata doguwar riga pink ta bacci doguwace mara nauyi najawo Dan murfin kofar bansa sakataba dan nasan kilan hafsat tadawo cikin dare ko asuba nakwanta kenan wani ruwa me karfi yasauko nadan kunna datar Wayana ina kunnawa naga *ukti* tayimin mgn tayi addin dina agrps 2 taturomin hotunan damuka dauka Ta prvt taresacemin indaura a dp Natura matada toh senaga taturomin da yagajiyar aiki nace mata bagajia nadaura hoton adp kmr yadda tacemin sannan nasauka dama ankawo wuta kuma khausar tabani chajar wayar nasa chaji nakwanta Dan bacci nakeyi  nayi addu'ur ina nasha kankace kwabo bacci yatafi dani (inayi miki fatan tashi lpy *intisar*)


Juyi kawai yakeyi akatafaren kayataccen gadonnashi wanda zanin gado yakara fito dashi hmmm bacci yakeso yayi amma baccin yaki zuwa kyakyawar beauty face dintace takeyi mishi gizo hmmm kyawawan idanunta su suke kara suma dashi shin me hkn yake nufi?? Betabajin makamancin hkn ga diya maceba amma wannan tadabance agaskia babyn tasawa agaban motace YASALAM!! Kyawunta yana kara rikirkita mishi lissafi yadauko katuwar wayarshi yakunna datanshi yahau Facebook hmmm hotunanta yagani wajan 10 khausar tabazasu a Facebook nanma yakara rikicewa duk seda yayi save nasu a gallery tunanintane fal acikin zuciyarshi har asuba be rintsaba dukda dumbin gajiyar dake tattare dashi amma bacci yagagari idanuwanshi duk kwarewar satar bacci amma kwarewar tasa batayi tariba ga  YA AHAMAD tashi yayi yadauro alwala yagabatarda raka'atanin fajir sannan yafuta zuwa masallacin dake kusada gidansu yayi sallar asuba cikin Jam'i yanadawowa yafada gadon nashi nanma da tunaninta bacci barawo yayi awan gaba dashi (nidai waka nashiga rerowa SO SINADARI SOYAYYA HADI NA ALLAH πŸŽ·πŸŽ»πŸ’ƒπŸΌ)


Kuyi hkr da danwannan fands

LUV U ALL 


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{13/5/2017} 8:10 a.m.


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE 1⃣7⃣


       ( Nidai waka nashigayi SO SINADARI SOYAYYA HADI NA ALLAH πŸŽ·πŸŽ»πŸ’ƒπŸΌ)

*Bari in tattara yankoma tsaina in koma bangaren annur*

Yauce ranarda Dady ze dawo wato *alhaji imran* 

Tinda safe *hajia hassana* taketa shirin tarbar  mijinnata dakanta tatsaya akichin din tana sanyeda rigada siket na material yayi matukar Fito matada siffarta tayi kyau matuka tana zaune akan wata lallausar kujera da akasamata ita akichin din hannunta rikeda wayayarta tanadan dubawa idanuwanta daukeda dn siririn farin GLASS masu aiki sunkai su wajan 10 akichin din kowada nasa aikin itako tana bada odar abinda za a tanadar mata.

Wayar dake hannuntane tayi ruri cikin nan wayar ta bayyana sunan me kiran Da manyan harufa HAJIA SAMIRA daga wyr tayi 

daga daya bangaren hajia samirace zaune tadaura kafa daya kan daya fa'iza ta kwantarda kanta acinyarta cikin Dan murmushi tace hajiata ykk?  

Itama momy murmushin tayi tareda fdn lpy q Aminiyata ya iyalin naki? 

Lpy q  ya shirye 2n tarbar shugaban kasa ?

Gashinan munatayi aminiya  yame gdn naki? 

Lpy q shima baya kasar 


Allah yadawo dashi lpy 


Amn 

Hajia samira takarada cewa wai ya maganar tamune aminiyata wlhy diyarki dukta damu kullum cikin yimin kuka itade *annur* 


Murmushi hajia hassana tayi tareda fdn ki kwantar matada hnkl wannan maganar bata waya bace sedai munhadu 

Hajia samira ta amsa da ok 

Daganande sukayi sallamah cikin SO da amincewar junah

 hajia hassana taci gabada bada odar abinda za ayi mata kan kace kwabo an hada mata komai adaining tabla din babban falon me gidan an kammala komai cikin tsafta sewani daddadan kamshin turaren wuta yake tashi aduk ilahirin gdn. Wani wanka hajia hassana tadauka cikin wata danyar shadda doguwar riga me fitin din jiki agaskia bakaramin hatsabibin kyau tayiba sewani zuba kamshi takeyi na tsadaddun humra yan dubai (aiseta koma kmr yarinya yar shekara 25) nan aka zauna cikin shirin tarbar me gdn 


Kwance yake akwanakin nan tunaninta yana addabarshi dayawa babu abinda idanuwanshi suke kwadayin gani kamar kyakyawar fuskarta harwani rama yayi tsaboda tunaninta betaba jin hknba akn wata diya mace waishin mekeneman samunshine???  Gaba daya yasusuce kullum addu 'arshi Allah yasake nuna mishi kyakyawar fuskarta datunaninta fal azuciyarshi tarados yayi wnka tareda dauro alwala yagabarda sallar azahar tareda addu'ur insa daya saba shiryawa yayi cikin kananan kaya sunyi matukar amsar jikinshi fadima batawa sajennan daya kewaye kyakyawar fuskarshi ya kwanta luf 2 feshe jikinshi yayida turare taresa manna dan tsiririn agogon gwal atsintsiyar hannunshi  



Manyan mutanene cikeda airport din don tarbar me girma shugaban kasa adalin talakawa wanda suka hada da me girma gwamnan Abuja Da gwamnan kaduna dame girma sarkin kano Allah yajada ranka iya wadanda na (iya hangowa kenan)tako ina sojojine da yansanda anbaza tsaro cikin isada kasaita yafito daga katon jirgin da aka tanada danshi nan da nan yansanda suka mara mishi baya nan yabi gwamnonin da sarakunan yabi kowa sukayi musabaha sukayi mishi murnar dawowa lpy yaji dadn hkn yashiga motarshi suma yansandan suka mara mishi baya gabanshi yansanda da sojoji hk bayanshima hk katafaren gidanshi akayi dashi 


Dai2 lokacin jiniya tafara tashi akatafaren gdn cikin katsaita yafuto acikin mota nan da nan *annur* yafito cikin murnar dawowar Dadyn nashi  dasauri sauri ya isa yarungumeshi cikin kewar juna shiko Dady se kare mishi kallo yake ya hango damuwa a idanunshi daganan suka dunguma cikin katafaren bangarenshi momyce zaune tana jiran isowarshi cikin murna tamike tareda fdn wlcm my dear daganan *annur* yace Dad kahuta lpy yabar flon yakoma bangarenshi dan barinshi yahuta 


Yana fita hajia hassana tarungume Mijin nata taredayi Masa kalaman love tajashi suka shiga cikin bedroom dinshi tataikaka mishi yarage kayan jikinshi tataimaka mishi yayi wanka tashiryashi cikin kaya marasa nauyi yayi sallah sannan taja hannunshi tacika mishi cikinshi yakoshi sosai sannan tatayashi bacci suka huta matuka sannan tabarshi yahuta sosai 


Kafin yatashi taysake wani wankn tashirya cikin rigada siket na cot lace me matukar tsada tayi matukaryin kyau 


Shima yatashi yayi wanka tasake shiryashi  

Hajia hassana macece wadda tasan hannunta ta iya tafiyarda mijinta yadda yakamata shiyasa yake matukar santa tana kyautata masa matuka 



Zaune suke akatafaren falonsu wanda yamatukar kayatu tana bashi kayan fruit abaki suna dan taba hira yadaga daya daga cikin woyoyinshi dake gefenshi yakira *annur* tareda fdn kana inane inason ganinka my son cikin Jin dadi *annur* ya amsada ganinnan my dady 

Dady yadawo da knshi kan hajia hassana tareda fdn hajia waimeke damun son dinane ? naga yarame 

cikin alamar damuwa itama tace wly naga hkn nima natambayeshi yacemin bkm naga almar bayamason hayaniya kwanan nan 

Dady yabude baki zeyi magana kenan yaji sallmarshi 

Atare suka amsa mishi yashigo wurin dady yanufa da murmushinshi ya kwantarda kanshi acinyar dady 

Dady yadan shafa mishi kanshi tareda fdn my son naga karamene meke damunka ? pls karka boyemin 


Murmushi *annur* yayi tareda dago kanshi cikin nuna alamar bakomai yace dady bakomai

Dady yadanyi murmushi tareda fdn Allah yasa hk ne yadago mishi kai tareda fdn waini yaushe my son zeyi aurene?......

Kubiyoni asannu zakusha lbr πŸ˜‰
LUV U ALL 😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI πŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{6/7/2017} 4:54 p.m.


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE1⃣8⃣

Dady yadanyi murmushi tare da fadin Allah yasa hk ne yadago mishi dakai tareda fadin waini yaushe my son zeyi aurene?

Cikin jin kunya yadan sosa keyarshi tareda kara sunkuyar da kanshi kasa alamar kunya amma azuciarshi tunanintane yafado mishi zucia ita kadai yataba jin yana fatan kasancewa da ita har abada muryar momyce tadawo dashi daga tunanin daya afka

Momyce ta amsheda alhaji kenan nima kullum cikin son inga jikokina nakeyi kumaga yarinyarnan Yar aminiyata hajia samira semuyi yar gida 

Wani malolon bakincikine yatokare mishi zucia ko sunanta bayason a ambata mishi

Dady yace au hakane my son kunma shirya kanku kenan ?

Dasauri ya amsheda nifa dady banasonta wlhy batada tarbiy.........

Dasauri momy tatari numfashinshi tareda fadin toh wakakeso? Inde kaga baka auri yarinyarnanba toh bana rayene shirmen banza kawai tanakaiwanan tamike tabar flon tahaye sama zuciarta acushe 

Dadyne yadawo dakanshi ga tilon dannashi tareda fadin fadamin kanada wadda kake sone my son? 

Cikin jin kunya yace dady inada wadda nakeso amma bamu daidaitaba

Dady yace Allah yadaidaitaku 

Annur ya amshe da amin 

Nande sukaci gabada hirarsu cikin soda kaunar juna kafin DG misani se dady yahaye sama shikuma annur yanufi bangarenshi

Yauma kmr kullum juyi kawai yakeyi akatafaren gadon nashi kyakyawar surar tata se gizo takeyi mishi kullum tunanin nata kara yawa yakeyi azuciarshi {hmmmm nidai ina tunanin wani Abu πŸ€”} da kyar bacci yayi awon gaba dashi amma zuciarshi cikeda kaunarta 

Yau kwanan dady 2 da dawowa da daddare bayan sallar isha'i dady yakirashi awaya tareda neman yashirya suje yarakashi ya amsa da toh

Cikin manyan kaya yashirya yafito se zuba kyau yakeyi da kamshi 
Daidai lokacin daya fitoma mahaifinnashi yafito atare suka shiga katuwar mota me bakin gilashi annurne yake tuka motar shikuma dady yanayi mishi kwatance 

Cikin mamaki yaga ya iso kofar gidan nasu dady yabashi izinin yafaka motar tashi 

Hmmmmmmm koda abacci yatashi baze manceda gidannasuba cikin mamaki yajuyoda fuskarshi ga dadyn nashi fuskarshi daukeda alamar tmby............


Karku gaji kubini asannu kusha lbrπŸ˜‰


*kuyi hkr masoyana narashin jina wajan 2 mouth don Allah kusani a addu'arku *

Luv u all😍😘

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{7/7/2017} 1: 30 pm


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE1⃣9⃣

   Cikin mamaki yajuyoda fuskar tashi ga dadyn nashi fuskarshi daukeda alamar tmby

Kamar dady yasan abinda yake sakawa azuciar tashi yadaura mishi bayani

Dady cikin nusuwa yace tareda kallon kofar gidan wannan gidan malaminane dayakeyimin saukar alqur'ani aduk abinda zanyi don samun haske 

Shide annur yayi mamaki matuka da HK yafito tareda budewa mahaifinnashi murfin motar yafito cikin shigar alfarma zauren gidan suka nufa nande almajiran sukace masa yana cikin gidannashi daya daga cikinsu ya mike yashiga gidan yafada mishi yanada baki yace ayi musu iso cikin dakin har dakin yanuna musu sukashiga cikin sallama yana zaune akan katuwar daddumarshi yana rubutu da tawada a allo da fitilar kwai agefenshi 

Yayi musu izinin suzauna Dan yagane adalin talakawane mutumin kwarai nande suka gaisa cikin girmamawa dasanin darajar junansu annur yasugunna yagaidashi ya amsa cikin jin dadi

dady yace mishi tilon dannawane Malam sunanshi sulaiman

Malam yace masha allahu Allah takwaranane ma allah yakara mishi albarka

Dady yaji dadin addu'ar tashi ya amsada amin

Malam ya cigabada cewa yaushe kadawo daga tafiyar?

Dady ya amsada kwanana 2 Malam nagode da addu'ur'i wlhy ina ganin cigaba Allah yakara kusanci da shugaban halitta

Malam ya amsada amin amin 

Sukade cigabada tattaunawa akan cigaban da dady yake samu asanadin addu'ur'in da akeyi mishi shi kuwa dady se godia yakeyi taredayiwa mlm addu'a

Shiko annur kawai binsu yakeyida ido


Batasanda mutane adakin baban nataba kasancewar sun shigada takalmansu tadan ciki dakin

Sallama tayi tareda shigowa dakin abban nata 

 tanasako kannata cikin dakin idanuwannashi suka dira azukekiyar surar tata sanye take cikin atamfa me ratsin fari da pupple rikada siketne dinkin shoki yayi matukar fitoda surar jikinta dinkin tayane kanta mayafi black (hmmm yanda kukasan inkashe mata selfie) daidai kan hips dinta idanuwannashi suka sauka wani shokin yaji yaratsashi dasauri yakai idanuwannashi har zuwa kirjinta nanma wata duniyar yafada nanda nan yakai idanun nashi masu Neman gusar mishi da hankalinshi zuwakan fuskarta (hmmmmmm) ainanma kara gigicewa yayi Dan fuskar tata se sheki takeyi don kyau gawani annuri tana fitarwa

Cikin sauri tajuya dabaya zata koma don batasanda mutaneba aciki

Malamne yadakatarda ita da fadin ..............

*inajiran shawarwa warinku*


LUV U ALL😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{7/7/2017} 4:pm


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE2⃣0⃣

Shigo mana me nasara

Dawowa tayi idanunta akasa  tasugunna ta gaidasu kasancewar bawadaccen haske adakin batamasan kosu wayeba 

Cikin jin dady ya amsa mata tareda tambayarta yakaratu 

Ta amsada alhmdllh

Malam yace yatace sunanta *inteesar* 

Dady yasa mata albarka

Taji dadin albarkar dayasa mt

 Malam yadawo da idanunshi kanta cikin kulawa yace ya akayine me nasara?


Cikin ladabi tace abbah dama zan tambayekane akawo maka abinci?

Malam yace ehh takawoma bakinshi

Tacew tohnm tareda mikewa tafice

Ba afi minti 5 ba tadawo tadire musu katon tire me daukeda kuloli guda 2 da pleats 2 spoons 2 da juk medaukeda kofuna 2  

Malam yasa mt albarka

Tafice abunta 

Malam yace bismillanku kuci abincin

Dady yace alhmdllh 

Malam yadawoda kanshi kan *suleiman*  tareda fadin bismillah dan albarka

Haka kawai yatsinci kansada son cin abincin

Katuwar kular ya bude  tuwone annadeshi aleda yadau pleat yasa Leda daya yabude dayar kular miyar kubewa danyace yasa yadau spoon yafara kai lomar tuwun hmmm nanfa yagigice da dadin girkin agaskia dande kada ace yayi santi daseyace betaba cin abinci me dadin wannanba be ankaraba yacinye tuwunnan tsaf ya ajiye pleat din tareda godia ga Allah yabude juk din yabude yazuba ruwan adan karamin  kofin yasha  shi kanshi ruwan dadinshi dabanne 

Sukuwasu Mlm da dady sunata hirarsu kasancewar dady baya boyewa mlm komi

Yanata santin girkin harsuka kammala suka fito mlm yarakosu har kofar motarsu 

Dady yaga wasu almajirai sunzo fitowa yakirawosu sukazo cikin ladabinsu 

Yabude musu but din motar sukarinka fitoda buhun shinkafa babban buhu buhu 5 katondin Talia 10 da macaroni 10 shima se babban galandin mangyada galan 2 se manya shima galan 2 dady yabasu izini sushiga dashi cikin gidan 

Shide Malam yasaki baki yasaba mishi irin wannan kyautar bayaso amma 

Bayansun gama shigarda dakayan

Mlm yace agaskia hidimar nan tayi yawa karage 

Dady yace ko daya aikawuce hk awurina 

Mlm yayita godia dasa albarka 

Dady yasa hannu a aljihu yaciro kudi yan dubu2 bandir 3 yabama mlm 

Nanfa mlm yaki amsa 

Seda dady yace ayi sadaka sannan mlm ya'amsa yayita samasa albarka

Suka shiga cikin motar *annur* yatada motar sukabar unguwar shikuma mlm yakoma gida yaci gabada rubutunshi a allow

Ahankali yayi hon cikin hanzari get man yawangale  mishi get din yafaka motar a inda aka tanada don faka motocin gidan yabudewa dady yafuto yanufi bangarenshi shima *annur* yanufi nashi bangaren

Wajan karfe 12 nadare Kwance yake akatoton gadonnashi juyi kawai yakeyi amma zuciarshi cikeda tunaninta surarnan tatase gizo takeyi mishi

 YASALAM! Waini meke neman samunane kullum cikin tunaninta meyasa bantabajin sha'awar wata diya maceba se ita? Abinda yaketa tmbyr kanshi kenan har wajan asubahi da hk yamike yadauro alwala yayi raka atanil fajir sannan yatafi masallaci yayi sallar asubahi yadawo yakwanta ba jimawa bacci yayi awon gabadashi 

Ringing din phone dinshine yatasheshi daga daddadan baccin dayakeyi tareda daddadan mafarkinta 

Cikin bacci ya kara wayar tashi akunnenshi muryar dayajine tabakanta mishi zucia cikin lokaci kankani yabata fuska cikin matsifa hadida bala'i yace................

*kubini asannu kusha lbr*πŸ˜‰

*ina jiran shawarwarinku* ga number dina 08106462493


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘


{23/7/2017} 8: 2 AM


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“

PAGE2⃣2⃣

   Zaro idanu inteesar tayi tareda fadin nashiga ukku meyakaini grp din manya hk gaskia fita zanyi

Khausar tace wlhy idankika fita koh hmmmmmm...........

Inteesar tasanme hmmm din aminiyar tata yake nufi don hk tace shikenan yi hkr zanzauna amma GRP dinna yayan masu kudine *ukti* 

Khausar tace da talaka da me kudin wayayisu? 

Inteesar tace Allah 

Khausar tace tokingani karkifita pls

Inteesar tace toh shikenan

Khausar taci gabadacewa kiyi introducing kanki a GRP din harda pic dinki zaki tura 

Inteesar takara zaro ido kirufamin asiri wlhy ko mgn baniyi a GRP din

Khausar tayi tayi da ita taki hk takyaleta

*Abangaren gidansu khausar*

Kwance yake zuyi kawai yakeyi adoguwar gujerar dake dankareren falon dayasha kayan alatu kudi sunyi ihu afalon. 
Kullum tunaninta kara daduwa yakeyi azuciyar AHAMAD wlhy yanaji akasan zuciarshi inya rasata zeshiga wani hali yasalam dama HK son yake yahana mutum sukuni ya ubangiji ka taimakamin in sami kyakyawar bbyn nan wayarshi yadauko yafara kallon pic dinta koze samu sassaucin sonta azuciarshi hmmmmm wani turiri yakara tasowa nasonta ganin kirar jikinta agaskia Wanda yamallaki bbynnan bashi ba bakin ciki ko kallon wata wayar ya manna agirjinshi yana murmushin kaunah( nima hk nakewa Aunty Bilkisu murmushin so da kauna)

*BARI IN WAIWAYI INDA BANTABA WAIWAYABA S@UDI@*

 Wata zukekiyar matace kyakyawa me karamin jiki ga diri komi yaji ajikinta tanada gashi matuka yala- yala irinna larabawa tana sanyeda kayan barci pink sun amsheta tana kwance amalelen gadonsu agefen damarta wani farin balarabene yana sanyeda kayan bacci bacci sukeyi bilhakki 

Afirgice matarnan tafarka tana fadin wayyoni diyata karku tabamin ita kutaimaki rayuwata jininace wlhy ita kadai namallaka shikenan sunason kasheta wayyoni allah nah! dukcikin harshen larabci taken fadin hkn

Jin ihunnatane yafarkar dashi daga barcinshi afirgice yafarka yakamota yarungumeta ajikinshi yanayi mata addu'ur'i haryana samu tadawo daidai 

Tana zubda hawaye tace cikin harshen larabci wlhy abbu hummaira diyata bata mutuba wlhy tananan daranta katashi yanzu muje anemomin diyata kar akashemin ita wlhy nima mutuwa zanyi tafashe dawani kuka meratsa zucia 

Cikin muryar rarrashi yace haba aneesaty khalbi kwantarda hankalinki kisamu nusuwa pls 

Takara fashewa da kuka nizanje innemota tafadi hkn tareda zare kanta daga jikinshi...............


*tirkashi abun babbane ni @DEH kubini asannu kusha lbr*

*Gaisuwar ban girmaga masoyana bazaku lissafuba akullum inasamun kiranku dasakonninku kuyimin hkr bawanda banasamun dmr replying amma kusani kuna ran sa'adah duk zanhadaku da ANNUR amannama kowa koda 1 million ne kuyi manage*πŸ˜œπŸ˜‚

LUV U ALWAYS 😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘

{21/7/2017} 6:43


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“


PAGE2⃣1⃣

  Wani irin rashin hnkl ne yake damunki Lpy zaki Kira mutum da sassafannan?

Adaya bangaren ta amsa cikin kissada iya salon mgn haba habibi danna kiraka lefine?

Wani uban tsaki yaja hadi da fadin ina sammanin kinada tabun hnkl fa'iza yana gama fadin hkn yakarajan wani tsakin hadida kashe wayar gaba daya kaitsaye bathroom yafada

Wani uban kara tasaki me daukeda kuka hadida jefi da wayar tata 

bashiri hajia samira tasauko asaba'in kdn yarage taci tuntube wurin saukowa daga benan karasowa hadida rungume diyar tata fa'iza mekikewa wannan uban ihun da sassafennan?

Wani kuka nabakin ciki ta sake saki cikin kukan tace momy wlhy mutuwa zanyi! Wlhy momy mutuwa zanyi!! Nanma takara sakin wani sabon kukan 

In hnkln hajia samira yafi dubu toh yatashi  taka a diyar tata ta girgizata don atunaninta bata hayyacinta kee dawo hanklnk fadamin menene? 

Cikin kuka taci gabada fdn wlhy mom idan banmallaki zuciarshiba idan bn aureshiba wlhy zaku rasani don rayuwata batada amfani shine rayuwata tana kaiwanan takara fadawa jikin uwar tata

Hajia samira tagane inda diyar tata tasa gaba kamota tayi tarungumeta ajikinta akunne take rada mata kwantarda hankalinki autata Ai kmr kinsamu abinda kikesone inde kinadani kibar zubda hawayanki inyasan wata besan wataba nande tayita kwantar mata da hnkl tareda wani mugun kudiri azuciyoyinsu *shin wani kudirine???*(kubini asannu zakusha lbr)

Kwance take adakinsu kasancewar gidan babu kowa ynx iya sunsami wata dabi'a tafita yawo itada hafsat  tana danna wayarta tahaukn yanar gizo kawai taganta awani GRP sunan grpdin tama rasa gane meyake nufi $.$.$.  harzata fita grp din taga Number din *ukti* sekawai tafasa fita tabi *ukti* dinnata ta prvt taci sa'a tana online suka gaisa tajefo mata tmbyr wai *ukti* naganni awani GRP ne?

Khausar tace nice nabada lambarkmki yaron shugaban kasane yabude grp din.....................

*kuyi manage da wannan*


*gaisuwa ga masoyana ina ganin sakonninku da wadanda bana samun dmr reply duk ina gdy Allah yabar kauna*

LVU U ALL😍😘

πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHIπŸ“
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{31/3/2018} 3: 47 pm


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻




*Am back*πŸ’ƒπŸ» *ina masoya BOYEYYEN AL'AMARI gani nadawo muku da cigabanshi*



*Wayyoni wayyo allahnah ina zansa kaina masoya novels dina kuna nunamin kaunah wlhy kuna raina ina tabbatr muku ana mugun tare*😁🀝🏻



*Kut Dana mance dake ai gwara na mance komima kece sanadiyr cigaban wannan novel dakuke nunama kauna wannan page din nakine Mmn Jiddah ina yin ki over*❤



PAGE32⃣3⃣

  Cikin hnzari yabita yariketa yana tofa mata addu'ar tareda lallashi ranarde azaune suka karasa kwana kowa hankalinshi atashe


    ***   ****
*Bari mukoma gida Nigeria*
   ****  *****


Yakasa gudanar da komi yinin yau ba dadi duk tunanin ta ya addabi zuciar gwarzon maza 

Tashi yayi yashiga yadaura wanka yau ya kudiri aniar zuwa gareta

Cikin kananan kaya yashirya jeans blue riga white yayi matukr yin kyau tmkr akasar turai yafeshi jikin shi da turare yadauko mukullin motrshi yanajin wani irin nishadi

Futowa yayi kai tsaye bangaren mum yanufa 

Tana gishin gide tana waya cikin harshen larabci dagaji da ummanshi ta saudia suke waya amma duk yanayin mum dinshi ya chanza

Seda yajira sukayi sallama sannan yagaidata ta amsa tareda manna mishi kiss akumatu 

Cikin damuwa yake tambayrta mum menene naga duk yanayin ki ya chanza?

Cikin wani yanayi tace ummahnka ta saudia ce bata da lafia hawan jininta yatashi tanama kan gadon asibiti akan tunanin 6tr dinka 


Cikin wani irin yanayi yace mum meya sameta ai 6tr dina tarasu 


Kmr zatayi hawaye tace son kullum mum dinka ta saudia takasa hkrn rashin Humairah kullum cewa takeyi ita wlhy bata mutuba ta tabbatr tana raye😭 


Shima damuwrce ta bayyana atashi fuskar ji yakeyi dama ace 6tr dinshi bata mutuba da yayi mata gata gata me tsanani amma kash ! Allah yafi mu sonta ya amshi kayan shi

Zaunawa yayi yana lallashin mum dinshi domin kuka tashiga yi sosai da kyar yasamu hawayen dake ambalia afuskarta suka tsagaita
 Yadauki waya da niyar  yakira ummanshi ta saudia mumta dagatr dashi tareda fada mishi tasamu barci kabari zuwa anjuma ka kirata


Ya amsa da tohnm mum pls kar kisa damuwa kinji mum

Ta daga mishi kai cikin wani yanayi


Ahaka yayi mata sallama  yanufi hanyr layinnasu tin kafin yakaiga shiga layin ya hangota sanye da uniform din islamiyya da jakarta arataye tana tafia ahnkali fuskarta dauke da murmushi dukda ba kwallia tayiba tayi matukr kyau

Faka motr yayi dai2 saitinta  domin yau yashiryama tararta yagaji da Rashin barci

Burki taja tatsaya don ganin wani me karfin halinne yasha gabanta amma takasa ganin na cikin motar domin bakin gilashi da aka kewayeta dashi tasaba ganin hkn domin babu ranar da zata fito bata hadu da samariba batade sauraransune


Bude marfin motr yayi tareda ziro hadaddun kafafunshi irinna yan Hutu

Tin kafin yakarasa fitowa kamshin turarenshi ya ruda dukkan lissafinta

Karasa futowa yayi nanda nan idanuwansu suka sarke dana juna wani irin kallo suka shiga yima juna kowa yakasa kauda idanuwanshi 

Kallon sani *Inteesar* takeyi mishi kmr ta Taba ganin fuskar tashi

Kallon juna sukeyi tamkr masoya kowa yakasa kauda idanuwanshi.......


*kude yi manage din wannan kubini asannu zakusha lbr*πŸ˜‰


LUV U ALL😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
  BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{4/4/2018} 3:35 pm



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI ✍🏻



*Masoyanah masu yimin mgn da masu kirana dukna gode da kaunah*πŸ‘„


*Maman Shaheed nagode da novel dina yazama na farko dakika fara karanta littafin Hausa arayuwarki ngd da kaunar da kike nunamin*πŸ’ž



PAGE2⃣4⃣

     Wani irin sako me wahalar misaltuwa  *Annur* yafara aikama *Inteesar* ta kwayr idonshi


ita kanta tarasa gane dalilin dayasa taji wani Abu nabin jinin jikinta wani irin yanayi takeyi 

Sun dau lokaci a haka



Wucewa yazoyi ya hangota Faka katuwar motarshi yayi yafito zuciarshi na wani irin bugawa isowa yayi inda suke yace cikin wani irin yanayi *Lafia inteesar kika tsaya naganki da uniform?


Afirgice suka dago atare kowannensu ba hk yasoba 

Dagowar daza tayi wazata gani inba ya Ahamad ba dasauri cikin fara'arta  tace ya Ahamad ina wuni? 


Yace lpy q domin muryarta taratsa dukkan tsassan jikinshi


Yakara dacewa *Intee* time yawucefa me kikeyi anan baki tafi islamiyya ba muje nakarasa dake islamiyyan koh?

Tace tohnm ya Ahamad 

Yawuce gaba yana yima *Annur* kallon uku saura gwata (nidai nace Ahamad adebi ahankali🀣)


Sauri takeyi tabishi abaya bata Ankara seji tayi jakarta ta islamiyya ta subuce tafadi 


*Annur* dayake tsaye bakin ciki da tsanar Ahamad yayi mishi dirar mikia akahon zuciarshi. Yatsugunna yamika mata jakar ranshi adaure hakama fuskarshi adaure 


Ta amsa tareda kallonshi cikin idanunta tace nagodeh tana fadin hkn tabar gurin tashige motar ya Ahamad yaja sukabar wurin


Yana tsaye ranshi adagule yama kasa daukar kafarshi bakin ciki ya cika zuciarshi wanene daze dauketa amota? Meye hadinsu? kode yana sontane?😒 yakasa lalubo amsa tambayarshi amma acan kasan zuciarshi tana fada mishi saurayintane domin beyi kama da saurayintaba

Da kyar ya iyajan jikin shi jiri na dibarshi yashiga motar yajawo murfinta ze rufe ya hango pos adan gefen motarshi nan tunani yafado mishi ya tabbatr da sanda jakarta tafadi yar pos din tafado 

Fitowa yayi yadauki pos din yakoma mota yayi mata key

Kai tsaye gidansu yanufa yayi hon me gadi yayi saurin Bude mishi get din yana kwararo gaisuwa 

Faka motar yayi aharabar gidan yafito yana tafia ahnkali zuciarshi ba dadi 

Nanfa duk ma aikatan gidan sukazo suna kwararo gaisuwa kmr maroka ciro bandir din yan dubu daya2 yayi bandir hudu yamika musu Nanfa suka shiga jero godia cikin jin dadi kowa na yabon kyautrshi da kyaun halin shi (Nazunguro Mmn shaheed  tare da fadin Halina yabiyo aiπŸ€“πŸ˜œ Saura kice karya nakeyi😎)


Be saurari dumbin godiar dasuke shararo mishi ba kai tsaye bangarenshi yanufa amma da kyar yake daga kafarshi

Yana shiga yahaye sama yafada bed room dinshi yanajin wani irin yanayi yafada katafaren gadonshi

Dakyar ya iya jan jikinshi yashiga wanka yafito yasa kaya marasa nauyi dai2 lokacin anfara kiran sallar la'asar yafito yatafi masallacin dake manne acikin gidansu



Tafia sukeyi bame yima wani magana shide Ahamad kishintane yadanne mishi kirji cande yace  *wai menene hadinku da wanda naganku a tsaye?


Bata ankaraba se kawai jin tambar tashi tayi domin ta zurfafa atunanin tayi lattin zuwa islamiyya domin yau karfe biyu suke shiga makarantr yanzu tanada tabbacin karfe ukku tayi


Dawowa tayi daga duniar tunanin data afka tace *Ya Ahamad shine Wanda yataba bigeni kwana ki


Yadanji sanyi tareda fadin kin tabbata ba abinda ke tsakaninku?


Tace *eh bakomi ya Ahamad 

Yadaura da cewa ammm pls karki kula kowa kinga ynxu karatu kikeyi koh?


Tace toh insha allahu ngd


Yace tayi mishi kwatancen mkrntr tasu tayi mishi yakaita yaciro dubu Dari yabata yace tahau keke napep yayi2 da ita taki amsa hakanan ya hkr yaja motrshi yabar harabar mkrntr


Karfe shida dai2 aka tashesu 

Kai tsaye gida tanufo 

Ta iso da sallamarta malam na zaune azauro tagaidashi ya amsa taredayi mata ban gajiya

Ta isa cikin gidan da sallamarta 

Iya na zaune kan tabarma hafsa na kwance akan cinyarta tasa waka tanaji 

Nashigo ko sallamarma sun kasa amsamin

Natsugunna nagaida iya ko amsa wa batayiba takara cokalo dangwalinta gaba2 tace *ke dan kan ubanki matsonan


Jikina har rawa yakeyi namatsa

Iya ta daga hannunta ta yarfamin mari 

Seda na zauna domin marin yashigeni 

Takara kaimin rankwashi tana fadin shigiya fuska kmr ta aljanu dan ubanki dazu hafsat tace ki wanke mata dan kanfanta da rigar mama kikace bazaki wanke ba waye ubanki yau senaci ubanki kuma kinjama kanki wlhy 

Kuka kawai nakeyi domin ni yau hafsat batace nayi mata wankiba

Iya taci gaba da cewa *se an fara mgn kirinka tsun2 da kai kmr mumina to wlhy yau se kinyi wankin gidan nan duka harda nawa maza hafsat tashi ki kwaso kayan naki wlhy ko zatakai biyun dare seta wanke kayan nan maza tashi..........


*Ko a ina masoyi yake yafi makiyi don hk ina mugun sonku masoyanah*πŸ‘„



LUV U ALL😍😘



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{10/4/2018} 5:02 pm



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻





*Gaisuwar  ban girma gareki YAR MUSA ngd da kulawarki wannan page din nakine kina raina ina  kara tabbatr miki ana mugun tare* πŸ€πŸ»πŸ‘„



PAGE 2⃣5⃣
   
   Mikewa Hafsat tayi da uban matsassan wando se uban fari takeyi da idanu kmr wata me kyau tace *wlhy ko zaki mutu sekin wankemin  kayannan  shegia mayyahπŸ˜‚ tana fadin hkn tafada dakin nasu  tana murgude murguden duwawu😜


Nidai bnce komiba ina  tsugunne hawaye nazuba a gwayr idanunaπŸ˜₯


Iya nafadin  kozaki mutu dan kuka sekin wanke kayannan  *INTEESAR* 

Futowa hafsat tayi da uban kayan kmrma duk  kayannatane sukayi datti domin cike da katuwar jaka  

Tawatsamin kayan tana kurma  uban ashar *Narantse da Allah kikayimin  wankin iskanci senayi miki Rashi mutumci  domin wlhy sekin sake wani wankin yar iska kawai mebin maza😏


Har zuciata  naji Kalmar tadokarmin zucia  hawaye yashiga sirnanomin


Iyama  ta tashi takwasomin nata  wankin itama tana zazzaga matsifa *To dangin mayu atashi  ayimana wanki  kuma yau zaki gamashi  Allah yasa munafuncinki yakaiki  ki fadama Mlm wlhy dana  lahira yafiki jin dadi


Tadungureni haka itama hafsat tadungureni tana zabgamin ashar 


Natashi nashiga yin wankina ko kayan makarantr ban cireba😭inayi ina  kukan maraici😭


Itako hafsat tashiga yin rawa cikin wakar gwanja tana gwaso uban shokiπŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»

ita kuma iya nacewa kaga yata  yar albarka yar arziki wlhy yi rawarki daga dunia se KadunaπŸ˜‚ kai amma da Adam a zango ze ganki daya daukeki  kirinka mishi rawa wannan rawa haka πŸ˜‚


( Nikaina wani yanayi nashiga ji nakeyi tamkar nima nataka rawar πŸ˜‚)



Kwance yake amma wani Abu nayi mishi yawo azuciyarshi wani irin Abu yakeji yana taso mishi na kishinta da kaunarta agaskia se ynxu ya tabbatar  dacewa son yarinyarne yayima zuciarshi shigr bazata 


Dare yatsala amma yakasa barci komi bayayimishi dadi fadi yakeyi azuciarshi  * Meye hadinsu dazaizo yatafinmin da ita kai ya Allah kasa ba sonta yakeyiba 

Cikin damuwa yake fadin hkn 

Gaba daya komi yakwance  mishi zuciarshi na mishi tsuya na kishinta tmkr zuciarshi zata tarwatsewa


Ayau duk kwarewar barci asata  yakasa satr *ANNUR* domin har ciwan kai yakeji 

Se alokacin pos dinta daya tsinta tafado  mishi wadda yamanceta amotarshi

Cikin daren  yafito farfajiar gidan yalatsa mukullin motar yabude murfin motar me zaman banza nakasa da direba yadauko pos tin nata  yana juyawa  ahannunshi harya  isa dakin kan gadonshi  yafada yana shinshina pos din nata  ahnkli  yabude zip din pos din yadauko  katuwar wayarta  wadda dagani kirar iPhone ce  dannawa yayi yaga ba passport yabudeta  kai tsaye gallery yashiga hotunanta yafara arba dashi Wanda tayi fitinannan kyau tmkr dawisu tana sakin murmushi yayinda wushiryrta tafito dimples dinta suka lotsa alokaci  daya setayi wani ja'irin kyau tamkar Zara acikin wata 

Manna wayr yayi tareda tareda daga hannun shi sama yana rokon rabbih yamallaka mishi zuciarta 

Nan da nan yabude tashi wayr yashiga aika duk wani pics nata


Seda yadade yana kallon pics dinnata kafin daga bisani yatashi yashiga bathroom yadauro alwala yashiga nafilfili dukkan rabin addu'arshi ta danganci *INTEESAR* ne domin dukkan komi nashi aynxu ya mallaka matane

Seda yayi sallar azubahi sannan ya kwanta yashiga yin barci me cike da mafarkanta sewani murmushi yakeyi dukda acikin barci yake hakan be Hanashi bayyana murmushinba dukda besan yanayi ba (Naso ace mmn abdullahi wato Kakus taga wannan murmushiπŸ˜‚)


Seda takai asuba tana wankin gashi Mlm be shigoba amasallaci yakwana  yana karatu domin dama yakanyi hakan wani lokaci

Seda naci wankin tmkr zan mutu ko banda kowa adunia😭idanuwana har lumshewa sukeyi amma ko tausaya mata iya basuyiba domin shigewa sukayi suna sharara barcinsu


Seda nayi sallar subhi sannan nasamu na kwanta ina  lazimina da carbi ahannuna nakwanta  akan tabarma domin hafsat  takwanta akan yar katifar


Harna kwanta natashi nadauko jakata domin na dauki  wayata naduba time tareda duba miss calls dannasan *Ukti* zata kirani kar taji shiru 

Yan dube2 nashiga yi domin kuwa nan pos tace daukeni inda kika ajiyeni 😳

Nan nashiga dubawa ina fadin innalillahi wa'Inna ilairraju'un domin bala'in *Ukti* nakeji dannasan nabaniπŸ™†πŸΏ


Duk iya duba wata har wajan danayi wankin bangankiba........ 😳





πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI🀝🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{23/4/2018} 7:55




πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻



*Allah yataimakeki mmn shaheed nima kina rainah*πŸŒΉπŸ˜ƒ




PAGE2⃣7⃣

     Ya matso daf da ita yakamo hannayenta yaci gaba da fadin *Sis nasan kinason farin cikina nasan kinason naci gaba d rayuwa nasan kinason walwalata pls my sis kisamaminsu

Khausar takara bude kunnuwanta danjin me yayannata yakeso agareta tace *Ina bukatr ganin walwalarka da nishadinka da farin cikinka saboda kaima kanason farin cikina pls Ya Ahamad ka gaggauta fadamin ta yadda zanyi nasamo maka duk wadannan abubuwan daka fadi wlhy zan sama makasu 


Yadaura dacewa *Ukti*dinki itace farin cikina dan girman Allah kisan yanda zakiyi namallaki zuciarta wlhy inasonta sonta ta jinin jikina yake 


*Khausar* tadago takalleshi cikin mamakin yadda duk yayannata ya susuce akan *Ukti* cikin farin ciki tace *Wow Ya ahamad naji dadih domin wlhy Ukti matar aurece wlhy Ya Ahamad ka aureta kahuta domin batada matsala gason addini am happy Ya ahamadπŸ’ƒ


Cikin farin ciki *Ahamad* yace *yauwa my lovely sis wlhy uwa uba gata da kyau kmr balarabia 

Murmushi *khausar* tayi domin yau tana cikin farin cikin *Ukti* zata zama matr yayanta

*Ahamad* yadaura dacewa kinga lovely sis kiyi yadda zakiyi nasamu shiga azuciarta knji 

Tace *insha allahu big brother ai kamasa aranka kasamu Inteesar


Wani irin lallausan murmushi yasaki me dauke da wani ni'imataccen farin ciki yace *Wow dole nayi miki tukuicin wannan alqawari naki

Yamike tare dacewa kijirani ina zuwa 

Murmushi tabishi dashi tareda hango rnr aurennasu 

Kai tsaye bedroom dinshi yanufa yajawo durowar gadonshi cike take da kudi bandir2 harda kudin kasashen waje yadauko bandir biyu 

Tana zaune afalon yafito yamika mata kudin dubu Dari biyu 

Yadaura dacewa kiyi manage kiyi saloon

Ta amsa cikin murna tare dacewa big brother jiafa kayimin trnfr a accnt dina ngd Allah yabaka *Inteesar* 

Cikin jin dadin addu'arta yace amn my sis

Tamike tareda dura kudin ajakarta 

Yace ina zuwane haka?

Tace zanje saloon ne awankemin kafa 

Yace ke kadai zakije?

Tace zan bia ta gidansu *Ukti* muje tare inata kiran wayrta dama tin jia bata dauka bansan meya faruba 

Yace okay Allah yasa tana lpy 

Tace amn 

Yace sis inason itama ayi mata saloon din awanke mata kafa zanyi miki trnfr din 1 milyon ynxu zakije alert inbe isaba kiyimin mgn nakara miki pls agyarata sosai

Tace angama big brother  insha Allah za a gyarata sosai 

Yace yauwa adawo lpy 

Tace tanks dan uwa 


Taje tayima mum  sallama  tayi mata fatan dawowa lpy

tafito harabar gidan tashiga farar mota me azabar kyau 

Me gadi yawangale mata get tafita tanajin nishadi azuciarta



***  ***  ***
Wanka yayi yashirya tsaf cikin kananan kaya kasancewar yau ana zafi

Farar T-shert ce tareda bakin jeans wanda sukayi mishi matukar kyau agogon danyar azurfa yasa atsintsiyar hannunshi  yayi matukar fito datsantsar kyaun hannun nashi

Nanfa yafito tmkr wani gwold domin ko makiyi ze tabbatr da guy din me tsadane 

Gashin kanshi yayi baki wuluk sajen dayayima fuskarshi kawanya yakwanta yayi luf hnklinshi akwanshe

Fuskarshi na fitr da Annuri yafito se zuba kamshin tsadaddan turarenshi yakeyi

Futowa yayi hannunshi dauke da mukullin motarshi 

Kai tsaye bangaren mum dinshi yanufa sallama yayi ababban falonta 

Kwance take akan kujera me zaman mutum uku wato 3siter sanye take da doguwar riga marun tayane kanta da black din gyale kasancewar akwai ratsinn black ajikin rigar  fuskarta dauke da glass fari tayi matukr haduwa tmkr dawisu

Tana kallon film din larabawa daka ganta zaka tabbatr film din yana nishadantar da ita domin har fara'a takeyi tana nishadi


Sallamar tashice tasata dawo da hnklinta kan kofar shigowa tareda amsa mishi sallamar tana fadada fara'arta

Shigowa yayi yatsugunna yagaidata 

Ta amsa cikin jin dadih tare da mishi izini yazauna

Zama yayi tare dace mata (cikin harshen larabci) 

Mum Yakika tashi?

Tace lpy qalau son wai kunyi waya da dad dinka kuwa jia yayi tafia jahar legos zasuyi meeting

Yace no mum nibansanma yayi tafiaba

Tace ai kasan  abazata tafiar tazo mishi

Yace okay Allah yadawo dashi lpy 

Ta amsa da amin 

Tacigaba dacewa wai ya mgnr shugowar motocin dakayi oder ne daga America?

Yace ai mum inajinma senaje inason bude wani company ne na hada motoci dadai company dayawa nakeson budewa na hada abubuwa

Tace Kai my son duk company dinka na America basuyi maka yawaba gaskia yakamata abarsu haka


Yace toh mum addu'arki nakeso 

Tace Allah yataimaka

Yace amin

And mum inason insha Allah zan karasa saudia in duba Mum dina tacan

Tayi murmushin jin dadih tace wow gaskia daka gyauta son Allah yataimaka 


Yace amin mum nizan fita

Tace Allah yatsare

Yace amin tareda mikewa

Haryakai bakin kofa mum tace son inka dawo inason mgn dakai


Yace tohnm mum 

Yafito yashiga bakar motarshi haryayi mata key seya tuna yabar pos din tata adakinshi kuma itace tushen fitr tashi

Komawa yayi yadauko pos din tare dasa wayar tata aciki 

Yafito yafada motar tini me gadi ya wangale mishi get din yana shararo mishi addu'ar Allah yakaishi lpy 

Kudi bandir ukku yan dubu2 yamikama me gadin tare dacewa kuraba dukkanku masu aikin gidannan

Jikinshi narawa ya amsa tareda kwararo mishi godia 

Jan motar tashi yayi kai tsaye layinnasu yanufa 

Adaidai kofar gidansu yafaka motar fitowa yayi yaharde hannayenshi akirjinshi 

Seda yakai minti biyu atsaye 

Can wani almajiri yafito 

Kiranshi yayi da hannunshi AL'AMARI yazo 

 isowa yayi gurinshi tareda tsugunnawa yagaidashi 

amsa mishi yayi tare dacewa *dan Allah yarinyar gidannan zaka kiramin 

Almajiri yace toh yallabai wacce acikiπŸ€”

*Annur* yadanyi tunani can yace  *Inteesar* 

Almajirin ya wangale baki tareda cewa toh yanufi  cikin gidan 

Iya na zaune tana saka danwake hafsat na zaune da gajeran wando ajikinta da yar riga iya mono tana latsa wayrta nikuma ina zaune ina wanke kwanonin da aka siya danwaken ina kikkifewa


Sallama almajirin yayi tareda cewa wani me mota yana sallama da *Inteesar*

Atare dukanmu muka dago hadda iya itama hafsat duk suka zaro idanuwa😳

Iya taja wani uban tsaki  tare dacewa...........




*Takunce me bukatr shawarwarinku*

*ina jiran shawarwarinku akan lambata 09036421950* 

*Nagode da kaunah* 

*Masu nunamin so karku damu ina kara tabbatr muku kuna rainah*πŸ‘„


LUV U ALL😍😘




πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{21/4/2018} 8:34




πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻



PAGE2⃣6⃣

  Duk nabi nabircike domin nasan *Ukti* seta kusa cinyeni yau
   Hakanan nagaji da nemana nakoma na kwanta ina addu'ar Allah yasa ba bacewa tayiba

Karar wayrshiceta tasheshi daga haddadn barcin dayakeyi tare d dumbin mafarkanta cike da shaukin so d kauna

Jawo wayr yayi yana magagin barci bema lura da sunan me kiranba yakara akunne 

Daga dayan bangaren cikin so da kauna da iya kissa tace hello dear

Jin muryar tatane bema gama gane wake mgnba yace cikin isa da muryr barci  pls wake mgn?

Daga dayan bangaren taji zafin jin duk da voice dinta amma yanason ce mata be gane me mgnba

Amma kasancewar ba ayin fushi da Wanda ake so tace cikin kissa haba my only nicefa wadda kake kauna

Cikin Bacin rai yace domin yadago me wayr ke banason rashin hnkl bana hanaki kirana da safeba kuma ubanwa yace miki ina sonki

Nan hawaye yafara bin kuncinta tace cikin so da kauna haba my alawa pls kasoni wlhy in babukai bazan iya rayuwaba πŸ˜₯

Cikin jin haushi yace ke jahilar inace wlhy kinci sa a  kin kirani ina mafarkin abar kaunah yau dana nuna miki ni wanene kuma last warning wlhy karki kara kirana
 wlhy inma kina mafarki ki farka kona rasa matr aure bazan aurekiba mara hnkli kawaiπŸ˜³πŸ˜‚


Yana kaiwanan yakatse wayr ranshi abace yana karajin tsanar yarinyr har can kasan hat dinshi😜


Wani irin kuka tashigayi tana rantse rantse wlhy *Annur* kai nawane kai mijin *fa'iza* ne wlhy kai nawane ni kadai kmr yadda nakasance an haliccenine dan kai 

Tana kaiwa nan tarushe da kuka 

Kukannatane yajawo hnklin *haji samira* wadda take kan daining table tanayin brkfst aguje tarugo tafado dakinnata tatura kofar tana fadin sha lelena waye yatabaminke meya sameki fadamin inji 

Nan takara rushewa dawani uban kukan tana kundumo ashar mum wai *Annur* haryana fadamin yana mafarkin wata yar iska matsiya ciyar yarinya mum ni wlhy so nake akasheta dazan ganta wlhy sena kasheta takara rushewa da kuka

Wani irin tashin hnkli *hajia samira* tashiga tazaro uban ido daman idon yasha uban zara2 gashin ido tana fadin nashiga uku ni samira kadafa kwabata tayi ruwa tafadi hkn tare da karasawa tarungumeta 

Itako *Fa'iza** se uban kuka takeyi 

*Hajia samira* taci gaba dacewa karki damu inde boka dan tatsitsi se kaifin aiki da bakaken aljanu wlhy inde yana raye sekin aure *Annur* kin fanjama da dukiarshi kuma ki haifa mishi yara kizama fitilar gidan dan shugaban kasa kuma babban mutum wlhy sekin aureshi kisa aranki


Murna *Fa'iza* tashigayi tanajin dadin yadda mum tayi Mata promise domin tasan wacece mahaifiyar tata itame fadi da cikawace


Nan sukayi shawar sati nasama zasuje garin sakkoto inda boka dan tatsitsi yake can cikin wani kauyen sakkoto cikin wani dajin bameyi


Kwance yake adaya Daga cikin kujerun dake katon  falonshi Wanda yaji kayan alatu  amma tunaninta ya addabi zuciarshi ji yakeyi tmkr zuciarshi tafito fili don sonta


Daga wayarshi yayi yakira kanwar tashi tare dace mata tazo yana karamin falonshi 


Daga daya bangaren tace to ya *Ahmad* dama tashirya tsaf shirin zuwa gyaran kafa domin yau weekend ne tana sanye da Riga da siket dinkin yayi matukar yimata kyau seta fito tmkr ba itaba tayane kanta da mayafi Marun kasancewar dama akwai ratsin Marun  ajikin atmpr haka takalmintama marun ne


Ta iso bangarennashi kai tsaye karamin falonshi tanufa cikin sallamarta 

Yatashi zaune tare da amsa mata sallamar yayi mata izinin shigowa


Tashigo tatsugunna tagaidashi cikin ladabi ya amsa mata tazauna adaya daga cikin kujerun domin ganin yadda yanayin dan uwannata yacanza


Cikin wani yanayi tace Ya *Ahamad* duk ka rame wlhy jia muke mgn da mum da dad suke cewa kwana biyu dukka canza kmr bakaiba dukka rame mum tace ta tmbyeka kace mata bakomi wlhy Ya *Ahamad* duksun Shiga damuwar ganinka awani yanayi nadaban and nima kasani adamuwa wlhy 😭

Taja dogon numfashi kana takara raunana fuska taci gaba da fadin pls Ya *Ahamad* dan girman allah kafadamin damuwarka pls

Yace cikin wani yanayi wlhy swt sis ina cikin damuwa kuma kece kusan maganin damuwata 

Zaro idanu *Khausar* tayi tace ni😳 Ya *Ahamad* 


Yazamo daga kan kujerar yayi zaman dirshan akan kafet idanuwanshi sukayi rau2 yaci gaba da fadin pls swt sis taimakamin zakiyi pls wlhy ina cikin wani hali..........



*Kubini asannu dan jin yazata kaya*😜



LUV U ALL😍😘




πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘




{27/4/2018} 1:23 pm



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻





*Masoyana da wadanda nasani d wadanda bansaniba ina tabbatr muku kuna rainah*πŸ‘„




PAGE2⃣8⃣

Ke dan ubanki yan iskan naki har gida suke biyoki dan tsabar iskanci😑

Hafsat ta amsa dacewa hmmm Iya ai dande ina rufa mata asirine amma wlhy nataba ganin wani dan iska yadauketa amota sunje Hotel😳


Dagowa nayi arazane ina kallon Hafsat

Hafsat tamatso kusa dani ta dunguremin kai tare da fadin ke dan ubanki karya nayi  kika saukemin na mujiyaπŸ˜‚


Iya tahau tafa hannu innalillahi ke Hafsat Ashe iskancinnata haryakai haka amma ba laifinta bane laifin malam ne domn shine yadaure mata gindi gashi wataran zata kwaso mana abin kunya πŸ˜•

Almajiridai be wuceba yana tsaye girgiza kai yayi domin yasan halinsu yan Sharrin da kuma yadda suke takura mata 

Iya ta kalli inda almajirin yake tace dan ubanka kaima kaje kace bazata zoba 

Almajiri yajuya sululup2 yawuce abinshi domin yasan bala'in hajara bakowa tabariba kuma agaskiya baze iya tunkarar babban mutum hakaba yace ance bazatazoba dan haka yawuce abinshi 

Shidai yana tsaye harya gaji da tsayuwar azuciarce yana tunanin ko batananne 


Dai2 lokacin yaga wata farar mota tafaka akofar gidannasu fitowa tayi idanuwanta suka sauka akanshi azuciarta tace wow guy dinnan ya hadu kmr aturai😜

Hanyar gidan tanufa tana tafe tana waiwayenshi 

Da sallamarta tashiga gidan 

Ina tsugunne ina jin bakin cikin wannan bakin Fentin da iya sukeson shafamin sallamartace tasani dago kaina nasauke mata dara2 idanuwana


Nan iya tashiga wangale baki (domin iya akwai son kudi) 

Tana fading lale2 sannu da zuwa hajia khausar 

Cikin sauri tamike jikinta narawa tabata kujera 

Khausar tagaidata tare dacewa no iya basena zaunaba ina saurine 

Takalleni tare dayimin murmushi 


Iya taje tadebowa khausar ruwa akofin malamπŸ˜‚tace hajia ga ruwa


Khausar tace ngd iya nasha ruwa banjin kishi😜 pls alfarma zakiyimin 

Iya tawangale jajayen hakoranta tare dacewa haba hajia aiki fadi ko menene anyi miki mu asuwa za a nemi alfarma garemu 

Murmushi *Khausar* tayi tareda fadin *Ukti* nakeso tarakani zanje saloon😊

Jiki na rawa iya tace haba wlhy bkm hajia adawo lpy 

Takalleni tare dacewa ke mike kutafi maza adawo lpy (Shegiya naira)πŸ˜‚

Namike nawanke kafada domin daman ban jima da fitowa daga wankaba nafada aikin wanke2 πŸ˜‚


Nashiga daki nacanza kayana nasa atampa doguwar Riga me ratsin red and blue nasa hijjab blue da takalmi blue 

Banyi wata kwallia ba powder kawai nashafa nasa man baki nafesa turare 

Nafito se zuba kamshi nakeyi

*Khausar* takalleni tasakarmin murmushi

Ita kuwa *Hafsat* wata uwar harara tawatsamin 😏cike da bakin cikin kyaun da Allah yayimin

*Khausar* tazuge Jakarta taciru dubu hudu tamikama iya 

Nanfa iya ta fisge kmr dambeπŸ˜‚tashiga kwararo uwar godia harda hawayen muna funci wai takai shekara hudu bata rike dubu biyu tata takantabaπŸ˜‚

Itadai Khausar kallonta kawai takeyi takara Ciro dubu biyu tamikama *Hafsat* 

Iya tazaci ita ake bawa har tana tuntube garin amsaπŸ˜‚

Se itama *Hafsat* tayi wuf kmr zata ture uwar ta amshe bako godia😬

Tana fadin kai iya nifa banson haka haba anfa baki naki kina neman kwace nawa ta gatsine hanci😏

Itadai *Khausar* daria abun yabata domin dabadan *Ukti* ba datayi musu daria

Kamo hannuna tayi muka fito 

tacemin waike *Ukti* ina wayarkine inata kiranki


Nace ammm....... Eh ..... Tana ......


Dai2 lokacin muka fito kofar gidan idanuwana suka sauna akan fuskarshi

Shine dalilin dayasa nakasa bama *Ukti* amsa koda dama bansan mezance mataba

Yana tsaye ya harde hannyenshi akirjinshi domin yau yadau aniar in be gantaba koze kai dare seya zauna zaman jiranta 

Kallonta yashigayi har yana neman rasa hnklinshi domin shi ma'abocin son hips ne ajikin mace segashi ita dukda zumbulelen hijjab din datasa be hana aga hips dinta ba domin ko ahijjab bayyana kamshi yakeyi

Azuciarshi yakara godia ga uban gijin dayayi wannan halittar me tsananin kyau

Nan dunkulelen sonta ya mulmula akahon zuciarci

Acikin yan dakiku yagina mata katon gida me dauke da kayan shakatawa tareda falo 10 acikin babbar birnin zuciarshi😜

Kokarin dauke kaita nayi domin  kallon nashi danayi yasa naji wani irin yanayi me wahalar misaltuwa

Kara tsugunnar da kaina kasa nayi muna kokarin  wucewa Khausar narike da hannunta

Cikin sanyin murya yayi mana sallama 

Muka amsa amma nakasa dagowa nakalleshi

Suka gaisa shida *Khausar* yace pls dan Allah inbazaki damuba ki aramin 2 mnt mana inason mgn da ita. Yafadi hkn tare da nunani da yatsa

Kwarjininshi duk yafi yacika gurin da baki dayan Layin😜

*Khausar* tace cikin fara'arta dukda batasanshiba ai bkm gatanan. Tamatsa tabamu guri tashige motarta


Yakalleni tareda sakarmin fara'arshi yace toh ina wuni ni nagaidaki 

Nadan karayin kasa da kaina Nace ai karami shike gaida babba kaga ni zan gaidaka 

  dadinta mgnr nata tadaki dodon kunnenshi domin har zuciarshi yaji mgnr

Yace ai naga kina nuna kmrma baki taba ganinaba and kinamn rowar face dinki

Azuciata Nace kaji mutum to nasankane inbanda Daka bugeni πŸ€”

Amma afili nayi murmushi kawai

Ya gano banason yawan mgn dukda shima miskiline amma yatsinci kamshi dason yimin mgn (shaukin love)πŸ˜‚


Yace okay ammm...... Damade ajiyarki Nazo kawo miki

Nadanyi Jim nadago nakalleshi da lumsassun idanuna nace ni 😳wlhy ban baka ajiaba 


Yace hmmm kwantar da hnklinki irin wannan zaro idanu haka toh maidasu pls kar ayimin asararsu

Nadanyi murmushi azuciarta na maimaita kar ayimin asararsu kumaπŸ€” meyake nufi da hakan?

Yace Inadan zuwa 

Yabude murfin motarshi nakusa da direba 

Juyowa naga yayi nan nakara kasa da kaina domin banason mu hada ido inajin wani yanayi

Kusa da ita yamatso tareda mika mata pos din yace amsa ajiarki


Nadago da idanuwana mezan gani senaga pos dina πŸ’ƒ

Nasa hannu na karba tareda tunanin toh ina yasamu 

Kmr yasan abinda nake tunani 

yayimin bayanin yadda akayi yasamu pos din 

Naji dadih nayi mishi godia 

Yace no bkm amma ina bukatr alfarma agareki

Cikina yaduri ruwa nazaro idanu

Wace alfarmar ? Kuma kaga *Ukti* tana jirana 

Yace yeah nasani amma pls kibata hkr kibani only 1mnt sena fada miki

Nagyara tsayuwata nadaga mishi kai

Yace bantaba tunanin haka kikeba banyi tsammanin haka halinki yakeba

Nazaro idanuwana😳 bakina na rawa nace.........


*Masuyimin fatan alkhairi ngd masu nunamin hassada irinsu ta annabi (Khadijat) toh kumade ngd*πŸ˜‚



LUV U ALL😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
  BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘




{5/5/2018} 7:52 am




πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻



PAGE2⃣9⃣

Nashiga ukuπŸ™†πŸΏ‍♀halina name? Menayi maka?

Yayi wani murmushi tare dacewa eh kinsacen zuciata😘

Ajiyar zucia tasaki sare da rufe fuskarta 

Nan yashiga mata kalaman soyayyah

Itadai azuciarta tunanin yadda zasuyi soyayyah takeyi shinko beyi la'akari da ita talaka bace

Cikin karfin guiwa yace pls kice kema kina sona?

Tazaro idanu😳tare dacewa kasan soyayyah tsakaninmu bazata yuba kagadai yadda nake banida komi niyar marasa........

Daka mata tsawa yayi tareda cewa karki kuma fadin hakan dominni ke nakeso baruwana da rashin arzikinku shin kinsan cewa shi so baruwanshi da talauci koda akan bola kike rayuwarki wlhy nidai inasonki 

Yasauke gwauron numfashi kana yadaura dacewa kece rayuwata wlhy inasonki pls ki yarda kisoni 

Nidai sebinshi nakeyi da idanu dukda bansan wayeba amma nasan iyayenshi masu kudine 

Dayaga nayi shiru seya tsugunna har kasa yace Dan Allah kisoni wlhy rashinki dai2 yake d rasa rayuwata tin farkon ganinki nakamu d kaunarki 

Waige2 nashigayi domin naga alamar mutuminnan zai taramin mutane 

Nace Dan Allah katashi atsugunne kada mutane su zaci ko wani abune pls katashi 

Kara tsugunnawa *Annur* yayi yace inhar bakice kina sonaba  bazan tashi daga nanba

Nazaro idanuna nace nashiga ukkuπŸ™†πŸΏ‍♀ Dan Allah katashi

Yace Dan Allah kice kinasona 

pls katashi zance 

Yamike tare dacewa toki fadi


Da sauri nabar gurin nashige mota


Dasauri *Ukti* taja motar tanata turo bakiπŸ˜‚

Shiko tsayawa yayi yadau lokuta atsaye sannan yaja tashi motar jiki babu kwari domin gani yakeyi kmr bana sonshi


Nakalleta nace *Ukti* turo baki kikeyi to menayi miki?

Tayi banza dani 

Niko *Ukti* ?

Nanma tayi banza dani

Nace pls *Ukti* kiyi hkr nabata miki lokaci

Tace bakomi aiduk abinda kukeyi ina kallonku

Nayi murmushi 

Tace *Ukti*  gaskia guy dinnan yana sonki wlhy kuma yahadu 

Nace koh *Ukti*?

Tace yes *Ukti* ammafa banason yature govenatinmu 

Nace kmry 

Tace yayanama yana ciki fah

Nace cikin rashin fahimtar inda tadosa Bnganeba

Tace Ya ahamad ma yatsunduma asonki wlhy *Ukti* 

Naja numfashi azuciata ina tunani dominni ban dau ya ahamad amatsayin masoyiba dominni gaskia aya nadaukeshi bana tunanin kunyarshi zatasa na iya soyayyah dashi 

Amma afili nace Allah yazaba mana abnda yafi alkhairi 

*Ukti* tace ameen amma insha allahu ya ahamad ne alkhairin

Nidai murmushi kawai nayi

Muka isa wurin saloon din aka gyara kowa nan take bani kudin da ya ahamad yabata yace takawomin

Nakalli uban kudin data ajemin nace *Ukti* yazanyi da wannan kudin nidai kawai ki ajiye agunki 


Tayi2 dani na amsa naki amsa nace ta ajiyemin


Tace toh akwai lokacin dazan baki kayanki

Se wajan yamma muka dawo gida tasaukeni akofar gidanmu tawuce gida itama


Kai tsaye gidansu yanufa zuciarshi dauke da tunani2 gaba daya zuciarshi cike take da damuwar anya zata soshi?


Hon yayi akatafaren gidannasu cikin hanzari baba me gadi yazo yabude mishi get din yadanna kan motar 

Wurin da aka tanada dan parking yanufa yafaka motar 

Yafito kai tsaye bangarenshi yanufa

Fadawa kan katafaren gadonshi yayi yakwanta rigingine yana kallon silin  zuciarshi naraya mishi shin inya rasata yazaiyi da rayuwarshi 

Ya tabbata inya rasata bazai rayuba domin itace rayuwarshi 

Dawannan tunanin yadauro alwala yanufi masallaci 

Ana idar da sallah yanufo gida nanma bangarenshi yanufa 

Lambobin Baba talatu yadannan 

Cikin ladabi ta dauka tareda cewa ranka ya dade barka da hutawa

Yace brkadai baba talatu 

Tace kana bukatr wani abune agaggauta yimaka 

Yace tumbinane yayi kasa asamamin abinci cikin sauri

Tace angama yallabai 

Seda yafara ajiye wayar sannan itama ta ajiye 


Cikin Sauri tashiga kitchen tashirya mishi tuwan shinkafa miyar kubewa danya dominshi yanason abincin gargajia 

Da talia da miyar kwai wadda taji nama da kwai

Tahada mishi da farfesun kayan ciki 

Da farfesun naman sa 

Dana kan akuya 

Tayi mishi drinks din gwanda 

Dana kwaiba Dana kankana da kunun aya 


Nan cikin minti uku tasa aka shirya mishi abangarenshi akan daining table 

Yana zaune afalo yanata aikin tunaninta ta iso ta tsugunna har kasa 

Allah yataimakeka angama shirya maka komi akan dainin table 

Yace okay sannu da kokari 


Yadauko kudi akusa dashi dubu dari yamika mata

Ta amsa tanata godiya tanasa mishi albarka harta bar falon

Seda yadau kusan 5 mnt sannan ya iya Jan kafarshi ya isa kan daining din 

Da kanshi yazuba tuwan shinkafar yadanci ya ci ferfesun naman sa kadan yadan kora kunun aya 

Yakirata tazo ta kwashe kwanukan

Nan da nan ta tsaftace gurin takunna mishi turaren wuta 

Kana tabar bangaren

Komawa bed room dinshi yayi yashiga duba hotunanta zuciarshi cikeda dumbin kaunarta 

Turiri se tashi yakeyi wuta nata ruruwa bom nashirin tashi..........πŸ˜‚



LUV U ALL😍😘



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{9/5/2018}1:49pm




πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻



*Dumbin so da kauna nadauka namika muku kyauta soyayyarku a blood dina take YAN GRP DIN BOYEYYEN AL'AMARI FANDS  ngd da kaunah rabbih yakara mana dankon LOVE*πŸ‘„πŸ’ƒ



PAGE3⃣0⃣

  Yana shirin Yatarwatsa zuciar jarumin 

 tareda addu'ar Allah ya mallaka mishi zuciarta 

Toh muma zamu saka a addu'ar tareda fatan Allah yabaka *INTEESAR* amin


Acikin yan kwanaki biyu *Annur* ya susuce yafita ahayyacinshi domin hatta cin abinci yagagareshi tunanintane abincinshi kallon pic dintane mahadin gishirin numfashin shi gaba daya yazama bashida abokin hira se kallon hotonta

 tin mom tana tasashi gaba tana tmbyrshi abinda yake damunshi  amma kullum shiru ba amsa kullum amsar dayace bakomi 

Gashi wannan karon alhaji yadade akasar waje be dawoba 

Gaba daya ita kanta mom dukta rude tafita ahayyacinta har wata rama tayi tilon shalelenta ba lafia domin itadai gani takeyi tmkr bashi da lafiane 😭


***  ***
SAUDIA
***  ***
   Sanye take da milk din doguwar riga  tasa baby hijjab baki tayi matukar kyau amma fuskarta cike take dam da damuwa 

Ahnkli take taka matattakalar kmr me ciwon kafa 

Tana takowa ahnkli tasa kafarta ana hudu nanfa tazame tafadi sedai karar faduwarta akaji 

Karar faduwar tata tajawo hnklin masu aikin   gidan Da gudu suka rugu ganinta akasa yatada hnklinsu 

Dasauri wata  yar dattijuwa takaraso cikin hanzari  ta tallafota tana ihu 

Jin ihun nasu yatasheshi daga barcin dayakeyi domin yau weekend ne yana gida 

Fitowa yayi cikin hanzari akwance yaganta male2 rai ahannun Allah dasauri yakarasa gareta yana kiran sunanta Habibaty pls kitashi karki barni😭

Sungumarta yayi yasa akafadarshi 

 yafita harabar gidan cikin hanzari sojojin dake tsaronsu daya daga cikinsu yazo yabude musu daya daga cikin motocin gidan nanda nan yasata amazaunin baya yadaura kanta acinyarshi yanajinta ko numfashi batayi cikin hanzari sojan yashiga yaja motar 

Awani katafaren hospital suka faka motar tsayawa lissafa kyan hospital din bata lokacine domindai agaskia seda nasaki baki domin asibitin yakeru 

 Dasauri yaballe murfin motar yafito yauko jiran abude mishi beyiba yasun gumota cikin hanzari yashiga cikin asibitin da ita 

Dai2 lokacin Dr khaleed yafito daga tiyata  nan sukayi ido hudu cikin hanzari aka amsheta akayi emergency room da ita suka shiga suka fara bata taimakon gaggawa 

Hankalinshi atashe yake shi kadai yake sharce hawaye wani nabin wani  domin bayason yarasata kmr yadda suka rasa farin cikinsu wato HUM@IR@H yanada tabbacin   damuwar  rashin HUM@R@H itace silar faduwar matar tashi yarasa yaushe masoyiyar tashi zata cire dmwr wadda takomaga mahaliccinta 😭

Kuka yakeyi tmkr karamin yaro azuciarshi yana addu'arh Allah yasa kada masoyiyarshi tabarshi domin bazai iya rayuwa babu itaba 

Duk iya kwarewar Dr khaleed aiya aikin likitanci awannan fannin  abin yaci tura domin duk iya yinshi yakasa dawo da numfashinta 😭kwata2 tadena motsi 

Cikin hanzari Dr khaleed yafito yana sharce zufa 

Da hanzari Alhaji Muhammad yanufoshi yana tmbyrshi ya jikinnata nasan ta tashi ko Dr pls kacemin ta tashi? tmbyrshi yakeyi tmkr zautacce 

Cikin kwantr da ahnkli Dr khaleed yace karka damu ercalency pls kakwantar d hnklinka zata tashi yanxu zan kira wani Dr ibnu ma'azzam ne yataimakamin adawo da numfashinta (cikin harshen larabci suke magana)

 Girgiza kai kawai yayi yana zubarda hawaye

Dasauri yadanna lambobin Dr ibnu mu'azzam yakirashi tareda rokonshi yazo cikin hanzari 

Cikin yan mintoci ya iso asibitin fuskarshi sanyeda glass Dan dattijone domin akalla zaikai 40 years farineshi Sol balaraben usul

Yana isowa suka dukufa awurin kokawar dawoda numfashinta amma kash abunya gagara 

Akarshedai suka gane tariga tarigamu gidan gaskiya.....

Kuka sosai Dr khaleed yakeyi Dr mu'azzam nabashi hkr shi kanshi Dr khaleed besan yazaiyi wurin tarbar Alhaji Muhammad dawannan zancenba

Dr ibnu mu'azazam ne yayanke shawarar tunkararshi 

Da sallamarshi ya iso Inda yake yanata safa da marwa 

Daga ganin yadda fuskarshi take cikeda damuwa hkn ya tabbatrwa da alhaji Muhammad ba lafiya Dan haka yayi saurin tmbyrshi tamutu koh?😭

Nasiha Dr ibnu mu'azzam yashiga yimishi 

Girgiza kai alhaji Muhammad yakeyi cikin wani yanayi numfashinshi na neman daukewa yace inta mutu kawai kafadamin karka damu 

Daurewa Dr yayi yace muyi hkr Allah ya amshi kayansh....

Begama jin abinda yake fadiba duhu yaziyarci idanunshi yafadi akasa sumamme........


LUV ALL😍😘



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘


{9/5/2018} 8:27 pm



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻


*Inasonki my swt my lovely my blood my mom sonki ajinina yake allah yabiyaki da jannarti firdausi*πŸ˜πŸ‘„
 


PAGE3⃣1⃣

Agigice likitocin dasuketa zirga2 suka karaso suka kamashi tareda dr ibnu mu'azzam suka shiga dashi emergency room 


Agigice ya Isa Ofishin dr khaleed ya labarta mishi atare suka fito suka shiga emergency din


 cikin hanzari suka dukufa akanshi dakyar suka samu numfashinshi yadawo suka bashi wani special room tmkr agida suka saka mishi drib yasamu barci sosai 

 komawa office Din dr khaleed sukayi suna maida numfashi 

Suka ciro ruwan gora me sanyi suna korawa

 dr khaleed ne yace yakamata mukirawo yan uwansu dukda munada isassun wadanda zasu kula dashi kasan tsarin asibitinnan bamason yan jinya domin munada likitoci 

Dr ibnu mu'azzam yace gaskiane to amma yaxa muyi da gawar baiwar allan nan 

Dr khaleed yace ai dole se mun jira yallabai ya farfado 

Dr ibnu mu'azzam yadanyi jim nan da nan hawaye yafara sintiti akuncinci kuka yakeyi dukda bayaro bane

Dr khaleed nabashi hkr shima yana hawaye 

Dr ibnu mu'azzam yace cikin kuka "allah yajikan baiwar allannan wlhy tanada taimako gason mutane 

Dr khaleed yadaura dacewa "aiduk garinnan babu wanda besan *Hajiya hussaina*ba komu kanmu itace tagina wannan asibitin bayannan  asibitocin data gina sunfi dari kuma kullum tana ziyarar gidan marayu tana bada taimako......yana kaiwa nan yafashi da kuka😭

Dr ibnu mu'azzam yabude baki zeyi mgn aka kwankwasa kofar office din 

dasauri suka goge hawayansu tare dayima me kwankwasa kofar iso


Yar madaidaiciar balarabiace wadda shekarunta bazasu dara 28 years ba tana sanye da kayan nose  aguje ta afko office din tana maida numfashi alamar tayi gudu sosai cikin in ina tace " dr wannan matar bata mutuba wlhy hannunta namotse (cikin harshen lrbci take mgn)

Atare suka zaro idanu nan da nan suka dugun zuma inda take suka fara bata taimako tareda sa mata abin jawo numfashi Nan tasamu take numfashi amma batasan inda kanta yakeba suka kaita dakin hutu tareda bada izinin abasu kulawa ta musamman 

atare suka dawo office kowannensu zuciyoyinsu fari kal tareda addu'ar allah yatashi kafadarsu 



Acan gidansu kuwa dukkan masu aikin hnklinsu atashe yake musammanma yar datti juwar 

Zuwa tayi tazauna adakin uwar gijiyar tata tanata zubda hawaye tareda addu'ar allah yadawo musu da Ummun HUM@IR@H lpy 

Tana cikin wannan halinne wayar uwar gijiyar tata datake kan gado tadau ruri 

Cikin hanzari ta isa tadauki wayar domin azatonta *Alhaji*ne yakira 

tadanna wurin amsawa takara akunne 

Cikin harshen larabci taji ance Yar uwata ykk I miss u my sis keda kika saba kirana tin safe amma gashi har rana tayi  najiki shir......

Tin kafin takai karshe tagane me mgn *hajia hassana*ce 

Cikin ladabi tace "ranki yadade ba ita bace 

da alamar mamaki tace ina take ita 

Rushewa da kuka tsohuwar tayi harda shashsheka 

Nanfa hnklin mom yatashi cikin tashin hnkli tace "kigayamin menene yasamu yar uwata?

Tsohuwar takasa mgn domin kukan yaci karfinta 

Itama mom hawayen tafarayi tana cewa tamutu koh? Dama munyi wayada ita jia tacemin batada lafia ni nasan tamutu.......😭kuka yaci karfinta takatse wayar 

Kai tsaye me gidannata takira take sanar dashi shima agigice yakatse wayr ya danna lambonin *alhaji Muhammad* shima shiru be daukaba 

Nan shima *alhaji imran*yarude yashiga dimauta 

Lmbar mom yakira yasamu yadan kwantar matada hnkli 

Cikin kuka tace mishi ita zatabi jirgi taje taganta 

Ganin duk hnklinta yatashi dan dole yabarta shima bayan ta isa da kwana daya ze iso sukayi sallama  

Nan takira *Annur* tana kuka 

Cikin tashin hnkli yakatse wayar dama yana cikin gida yanufo bangarenta 

Da sallamarshi yashigo bedroom dinta hnklinshi atashe baba talatu yagani tanata rarrashinta agefe guda kuma wasu masu aikin suna saka mata kayanta a akwatinta

Da ganin yadda take kuka yasan cewa ba lafia 

Karasowa yayi yarungumeta tareda korar kowa daga dakin 

Rarrashinta yashigayi tareda kawo mata ruwan faro me sanyi amma taki sha 

Shima jiyakeyi tmkr yayi kukan 

Cikin dauria irinna mazan fama yace cikin harshen turanci pls mom menene yafaru? kinsan banason ganin hawayenki pls kisanar dani menene pls my best...............



LUV U ALL😍😘



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{2/6/2018} 11:12 p.m




πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻



*Bazan mance dakuba masoyana bazaku lissafuba maza da mata duk ina tabbatr muku kunanan kunyi male2 azuciata*❤πŸ‘„

*Happy ramadan*πŸ’ƒπŸ»


PAGE3⃣2⃣
    
   Ahankali ta labarta mishi abinda yasamu mom dintashi ta saudia

Hankalinshi atashe yakoma bangarenshi shima yashirya tareda kiran direban pilot dinshi  cikin dan kankanin lokaci ya iso

Suka kama hanyar zuwa saudia 



** **
Koda suka isa direct asibitin suka nufa alokacin alhaji muhammad ya farka yana zaune agefen gadonnata 

koda suka shigo cikin asibitin suka hadu da doctor *Khaleed* yakaisu har dakin da aka kwantr da ita

kmr daga sama suka shigo cikin dakin kowa hnklinshi atashe 

Cikin sauri mom ta isa gadonnata tana hawaye 

Annur kuwa suka gaida da alhaji muhammad cikin girmamawa tareda tmbyr me jikin 

Alhaji muhammad ya amsa da *alhmdllh

Dakyar aka samu mommy tazauna amma hnklinta baya jikinta 




**** *** 
tafe suke acikin tsaleliyar motr *Fa'iza* ce takeyin tuki domin ita kwanace inde afannin tukine

hajia samira tana kusa da seat din *Fa'izan*  hajiarce ke nunnuna mata hanyar daza tabi

Ahaka har suka isa wani kasurgumin jeji dake cikin garin sakkwato 

Nan *Fa'izar* tafara razana tareda fadin *Mommy acikin jejinnan akwai mutun?

Hajia samira tayi murmushi tareda fadin *sosaima kuwa yar albarka

Itadai taba baki tayi azuciarta tana fadin dabadan bukatata bace wlhy banga wanda ya isa yasani nayi tuki tin daga garin kano har zuwa garin sakkwatoba 

dakyar suka karasa suka faka motr suka fara cin wata uwar tafiyar 

Itadai fa'iza tama fara gajia da wannan tafiar kmr zasuje bangon dunia ga uban duhu jejin dukda ranace.......

wani macijine yazo yagibta ta kafarta yawuce cikin sauri nan ta rabka wani uban tsalle ta makalkale ajikin mommy tana kuka 

Mommy tanata rarrashinta domin ita ko firgita batayiba domin inda sabo tasaba 

Da kyar tasamu ta lallabata suka cigaba da tafiar 

Ahankali suka iso wani kogo me dan banzan duhun tsiya 

Itadai *Fa'iza* jikinta har rawa yakeyi 

Mommyce taji tafara ma bokan kirari *Kaga boka dan tatsitsi, kaga mara imani, kaga me aiki da cikawa, kaga me biyamin bukatuna, kaga me aiki da bakaken aljanu, kaga me dunia wanda yamaida dunia kmr gidanshi kaga gatana .......


WaTa irin dariya yayi cikin katuwar muryarshi wanda seda duk jejin ya amsa dariar tashi

Itadai *Fa'iza* waige2 tashigayi jikinta na mugun rawa domin dariar kawai takeji amma bataga kowaba 

nan yashiga wani yare irinnasu na bokaye 

Daganan mom taci gaba da fadin *gaisuwa nakeyi me amsa bukatuna (subhanallahi)

Wata dariyar yakarayi Kana yadaura dacewa

Mekukeso ayi mishi? 

Murmushi mommy tayi tareda cewa ranka shi dade ai bakaji meke tafe damuba?

wani irin tsawa ya daka mata wanda seda hanjin cikinsu ya kada 

Yadaura dacewa *Tin kafin kixo Dan suburbusu ya sanar dani komi dan hk ki iya bakinki 

Cikin rawar murya tace *Shugaban aljanu ya huci zuciarka 

nan ya kara kyalkyalewa da daria 

Yaci gaba dacewa *so kikeyi asashi yazo ya kwanta yana kuka akan kibashi auren yarki? 

Wani irin kayataccen murmushi mommy tayi sannan tadaura dacewa *Eh burina yasota fiyeda iyayenshi ya aureta ta haifa mishi yara daga baya akasheshi yabar dunia yabarmu muci dukiyarshi nida yata da jikokina 

Wata dariar muguntr yakarayi kana ya daura da cewa *Angama kisa aranki harya auri yarki yagama shidin me 

Mommy tashiga kwararo godia 

Yadaura dacewa tin ynzu aiki zai fara 

Se wata iska tazo me karfi segashi zaune akan wani dutse

Ganinshi seda numfashin *Fa'iza* yadauke domin mummunane na karshe bakinshi tmkr bakin zunubi gashi da jajayen hakora da jajayen idanu tmkr gauta ga gajarta tmkr guntun kashi πŸ˜‚

Yayi wadansu yan surutai tareda daga hannu sama nan se wata katuwar kwarya tafado ahannun nashi yashiga yan tsubbace tsubbacenshi 

Cikin yan mintoce sega hoton *Annur* yafito acikin kwaryar 

kwalalo idanuwa sukayi suna kallonshi zaune akasar saudia 

Wata irin daria yakarayi tareda basu labarin halin dayake ciki harda labarin yanason *Inteesar* ya tabbatr musu da bakaramin so yake mataba ji yakeyi tmkr zai iya rasa ranshi akanta kuma akwai wani *BOYEYYEN AL'AMARI* atattare da ita shi kanshi yakasa ganin shi

Nanfa zuciar *Fa'iza* tmkr zata tarwatse dun kishi idanuwanta suka fara zubda hawaye tana hawayen tace *Plss ka taimaka boka wlhy zan iya mutuwa akanshi plss ka kasheta kawai yarinyar 

wani irin uban ashar ya antayawa *Fa'izar* tareda cewa *baki da hnkli so kikeyi narasa raina wannan yarinyar tafi karfin ubana bama niba kawai ki lallaba kedai kisamu kishiga daga ciki amma yarinyarnan tafi karfinmu. yakara kyalkyalewa da wata dariar

Mommyce tace *Ranka ya dade ita yarinyar yanxu babu yadda za ayi da ita? 

Yace bazan iya mata komiba domin ko fuskarta bazan iya kalloba tariga tajiku da tsoron allah tanada kusanci da mahaliccinta 

Kowannensu zuciyoyi ba dadi 

Bokan yadaura dacewa *Shima kanshi yaron semun fara sanya mishi wasa da ibada kana zamuyi nasara akanshi kuma ahalin yanzu yana kasa me tsarki seya dawo zamu fara aikinmu akanshi

Nanfa suka kwanta suna godia tareda aje mishi uban bandir bandir na kudade 

Yabawa *Fa'iza* layoyi tareda umartarta dataje gidansa ta birne layar akofar get dinsu dayar kuma akofar shiga falonshi ya gargadeta kada tabari kowa yagani 

Sukayi godia kana sukabar gurin zuciyoyinsu tar domin itadai *Fa'iza* harta fara mafarkin gata gashi akan gado suna zuba soyayyarsu abinsu πŸ˜‚


*** *** 
mom tana zaune akan dadduma tana lazimi annur da alhaji suna masallaci 

 farkawa tayi  bakinta na furtar sunayen allah 

Cikin hanzari mommy ta iso gaban gadonnata tana mata addu'ar

Idanuwanta suka sauka akan mom budar bakinta tace Cikin harshen larabci *Ukti* kinganta koh? Ai kin taba ganinta koh? Wlhy tana raye ni ina ganinta yanzuma nayi mafarkinta tanatamin murmushi 😭

Hawayene yazubowa mommy ta goge tareda fadin *naganta ukti insha allah takusa isowa gareki

Murmushi tayi tareda cewa allah ya amsa 

Suka amsa da amin

Mommy tadauki wayarta takira ammi dattijuwar tadauka mommy  tabada umarnin ta dafawa mara lafiar abinci zatasa annur yazo ya amsa

Ta amsa da angama ranki ya dade

kana suka ajiye wayar 

Dai2 lokacin suka shigo cikin sauri annur yakarasa gadonnata yana mata sannu 

Farin cikine tsantsa ya bayyana afuskarta cikin murna tace *Annurul khalbi I miss u wato dabadan zan mutuba dabaza kazo kaganniba koh?

Murmushi yayi yace *Wlhy ummih inada niyar zanje amerika daganan zan biyo tanan in ganki ummihnah yafadi hkn tare da manna mata kiss agoshinta 

Shafa miki sumar kanshi tayi taredayin murmushi 

Alhaji Muhammad yakaraso tareda murmushi afuskarshi yace *ni amma mannce dani koh? Saboda kinga danki 

Murmushi tayi tareda mika mishi hannu yarike yayi mata kiss akan hannunnata 

Mommy tasa annur yaje gida ya amso mata abinci 

Cikin dan kankanin lokaci ya isa gidan dama ammih tashirya komi ready suka gaisa sosai da annur din tareda tmbyrshi saukar yaushe ya lbrta mata komi 

Tajinjina kai tareda tmbyr me jikin *yace da sauki

Tarokeshi akan su tafi tare 

Atare suka iso asibitin sunata hira. annur shi mutumne me girmama mutane 


Ammih tagaida mommy sama2 mommy ta amsa domin ita bata da son mutane ballan tanama talaka

Ummih taci abinci alhaji yarinka bata abaki taci takoshi tasha mgni

Ganin annur yasa jikinnata taji dadinshi 

duk inda annur din yayi seta bishi da ido harde takasa daurewa tace *Annurul hayat wai meke damunkane my kaga yadda dukka rame kodai kayi ciwone?

Mommy tayi charab tace *kinde ganshinan wlhy nida daddynshi munyi tmbyr duniarnan amma amsar dayace ba komi 

ummih  tace *anya kodai baku iya lallabamin shi bane ni zan tmbyeshi nasan zai fadamin 

Nande suka cigaba da hira da daddare mommy tace ita zata kwana da ita a asibitin annur yace tabarshi ya kwana daddyma yace suje su huta shizai kwana 

Nan sukayita jani in jaka akarshedai mommyce tace seta kwana duk suyi hkr

se wajen sha dayan dare suka taho shida Alhaji muhammad da ammih annur ke tuka motr  

suka iso gidan Yayiwa daddy seda safe yasa ammih takawo mishi irin abincinsu na larabawa 

Shi ya isa bangarenshi agyare tsaf kullum se ummih tasa an gyara mishi bangaren nashi

Katon falone wanda yaji adon white and blue hatta kujerun falon white and blue ne da gun daining area din yasha adon fulawer me fitar da gamsassshen kamshi Ga wani katon flasma ya mamaye bangon dakin falon ya kayatu an narka dukiya kmr banza 

Kai tsaye upstair yanufa ya haye sama nanma wani falonne me dauke da adon purpule and milki komi yaji nanma tsaftsaf

 yana dauke da three bedrom 

Daya daga cikin bedrom din yanufa asaman dakin an rubuta sunanshi da danyen zinari  da manyan baki *ANNUR* sunan se kyalkyali yakeyi 

Murmushi yayi yabude dakin yashiga 

Makeken gadone me matukar haduwa ajikin gadon an rubuta *Annurul khalbi* yanada katuwar durowa da mirrow an jera duk wani abunda zai bukata akan mirrow din murmushi kawai yasaki 

Yafada bandakin dake manne adakin yayi wanka tareda dauro alwala yasaka kayan barci wadrop din cike take da kayanshi na alfarma

yashimfida dadduma yayi nafila raka a hudu 

Ammih tasa an jere mishi daining dinshi nasama da kala kalan abinci

Tazo ta sanar dashi 

Godia yayi mata kana cikin kasaita yafito ya isa daining din yadanci abincin kadan yadan kora kunun aya me sanyi 

Yana gamawa yasa aka fita da kayan  yakoma dakinshi yakwanta amakeken gadonnashi wanda yaji katifa me tsananin laushi

Nanfa lissafinshi yakwance cikin kankanin lokaci yaji abubuwa namishi yawo amararshi 

Nan ya tabbatr da kunun ayar daya shane domin dama kunun aya na tada mishi sha awaπŸ™ˆ

Babu wadda tunaninta ya ziyarci zuciarshi se ita surarta tafara mishi yawo acikin zuciarshi yadda hips dinta ke kadawa in tana tafi.........πŸ™ˆ



LUV U ALL😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:53 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{10/6/2018} 11:06 p.m



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻



*Wannan page din na masoya fati washa ne kyautarshi nabaku kuyi yadda kukeso dashi*πŸ’ƒπŸ»πŸ‘„



PAGE3⃣3⃣
  
    Ahaka yayita juyi akan gadon yana faman rike mararshiπŸ˜ͺ

Adaren dai kwanan wahala yayi se kusan asuba yasamu barci yayi awan gaba dashi 

Barci yakeyi me cike da mafarkinta.......πŸ™ˆ

(mmn mama tace karna bayyana🀐)


*** ***
tsakar gidan yafito hannunshi rike da yar leda me dauke da kayanshi kala biyu da zabgegen charbinshi adayan hannun nashi 

Kwala mata kira yshiga yi * Me nasara! Me nasara!! Wai kina inane?

Daka can cikin dakin iya tafito tana rike da tsintsiya ta iso ta tsugunna agabanshi tareda cewa *Abbah gani 

Yace *me kikeyine naketa kwala miki kira

Cikin ladabi tace *ina aikine abbah nah

Yace *Toh allah yayi albarka

cikin jin dadi tace *amin

Yadaura dacewa *Dama nakirakine in fada miki yau zanyi tafiya zanje can Lagos gurin yiwa me girma govenar saukar alqur'ani me girma asabon gidanshi daya gina acan

Cikin wani yanayi tace *Abbah kai kadai zaka tafi?

Yace *Aah nida su malam sabone ammasu sun rigani tafiya ai tin jiya su suka wuce 

hawayene yafara bin kuncinta domin dai tasan watan tonan asirinta yayi dama ganin malamne yasa suke raga mata.....

Kukan data keyine yasa hnklinshi yatashi nan ya tsugunnah yafara rarrashinta tareda mata alqawarin bazai jimaba sati daya zaiyi insha allahu

Nan tadanji hnklinta ya kwanta tayi mishi fatan dawowa lafiya 

Dama iya suna labe itada hafsat sunajin abinda akeyi itadai hafsat harda murna takeyi domin zataci karanta ba babbakaπŸ’ƒπŸ»

Malam ne yafara kwalawa iya kira *Hajara kina inane?

Da sauri tafito tana gyara daurin kodadden zaninta takaraso tareda cewa na am malam

Yace *Toni nafito yarinyarnan amanarta na damka miki dan girman allah karki cuceta 

Wangale hakora tayi dasukayi ja saboda cin goro Tareda fadin *Ahaba malam ai anzama daya ade dawo lafia bakomi ai 


Dukda yasan bada zucia daya tafadiba yace *To allah yasa 

Tace amin tareda sosa kanta me cike da datti inza abin cika baza arasa  kwarkwataba🀣

Yaciro naira dubu hudu yamikawa iya

ai kmr jira takeyi ta fisge tanata juya kudin ahannunta tana yatsina fuska tace *Malam bamufa da abinci agidannan saura kadan yarage wannan kudin mezai min?😏

Yace *Haba hajara wlhy banda kudi wannanma kinsan da yaya nasameshi?

Yatsina fuska tayi tanata gungunai wai ita wannan kudinne zai mata sati daya inba wulakanciba😏

Yakara ciro dubu biyu yamikawa *Inteesar* *Amshi me nasara kinji kiyi maneji banida kudi 

Tace *aah abbah kabarshi inada canjina insha allahu zasu isheni harka dawo 

Yaji dadin irin halin diyar tashi *Yace ungo karkimin gardama knji koh ? Kika sani ko bazan dawoba 

Dagowa tayi arazane taredacewa *Insha allahu zaka dawo lpy 

Yace allah yasa tareda mika mata kudin 

Badan tasoba ta amsa tayi mishi godia

Sukayi sallama inteesar na biye dashi tadaukar mishi ledar kayanshi

 haryakai kofar gida yajuyo tareda cewa *Hajara kada kibar hafsatu ta tafi yawo dan allah

Ta yatsina fuska tareda cewa toh najiπŸ˜—

har kofar gida *Inteesar* tarakoshi ya kara mata natsiha sannan yatari napep ya umarceshi yakaishi tashar inda zai hau motr Lagos 

Har napep din yakule tana daga mishi hannu sannan tadawo cikin gidan

Aifa yana fita hafsat tafito tanata tikarrawa tana kwaso shoki🀣murna kmr zata kasheta 

Tashigo gidan zuciarta cike da kunci 

Aiko iya kmr jiranta takeyi tashigo ta danko mata gashi ta watsa mata mari😳tareda kunduma mata uban ashar *Ke dan kan ubanki kawo kudinnan da malam yabaki yar matsiyata kawai yar ........ 

Se kuma tayi shiru🀭

Kuka nashigayi tareda ciro kudin na miki mata 

Aiko tajawoni ta zaunar dani ta datsamin rankwashi ji kake kwasss........

Aiko nan nasaki wata razananniyar kara domin Bakaramin jin raΔ‘adin rankwashin nayiba.....

aiko takara daja min sumar kaina

Nanma wata azabar naji seda wani wahalallan hawaye yazubomin ban shiryaba πŸ˜ͺ

Tadaura dacewa *Daga yau wlhy bazaki kara zuwa makarantaba kuma talla dole kije min ita kina jina kuma aikin gidannan duk yazama naki dukkanshi wlhy tin asuba nakeso kirinka tashi kuma danwake ke zaki rinka yinshi kina sai damin kina jina koh?

takama kunnena tamurde nafasa ihu ta gwabemin baki sega jini yana juba 😒

Ai awahale nace naji 😭

Itako hafsat tazo itama ta dunguremin kai tareda cewa *iya nima zan rinka mata gullisuwa tarinka zuwarmin tallah nima 🀣

Aiko iya tayi carab tace *Wlhy yazame mata dole yar lelena ai komi kikeso dole tayi miki shi keda gidan ubanki........πŸ€”


** ** 
tin ana sauran kwana biyu zasu sauka akasar Nigeria dama hajia samira takira hajiya hassana asiyasance ta tambayeta randa zasu dawo  tasanar da ita randa zasu dawo din

Aiko tin ana sauran 2 days su dawo  hajia samira ta tasa diyar tata agaba sukaje sukayi birne birne agidan suka cika me gadin gidan da kudade 

suka gama suka ja motarsu suka dawo garin kano



*** *** 
 Kwananta biyu a asibitin aka salla mota domin taji sauki sosai 

Shiko gogan duk akwanaki biyun yakara ramewa seya kara haske sosai idanuwanshi suka kara fitowa ( hmm naso ku ganshi boyeyyen al'amari fans😜)


Akwana biyun koda yaushi Alhaji imran cikin waya suke da iyalanshi tareda tambayarsu randa zasu dawo domin shima nan da 2 days yakesa ran zai shigo nigeria 
 
Suka yanke shawarar suma nan da 2 days din zasu dawo

yaude kmr kullum sunata yin dinner akayataccen daining area abangaren ummih kowa ranshi fess cikin farin ciki suke ummih tawarware sosai har wata kiba takara yi ta murmure tayi bulbul


kawai juya cokalin yakeyi amma yakasayin koda loma dayane gashi ummih ta tasashi agaba 

Ya afka duniyar tunaninshi surar tace taketa mishi gizo shidai ji yake kmr adauko mishi ita akawo mishi ita amatsayin matarshi......πŸ€”

Ummih ce ta taso daga mazauninta ta iso kan nashi kujetar ta amshi cokalin 

Firgigit yadawo daga duniyar tunanin daya afka

Ummih tace cikin harshin larabci *Wai Menene yake damunka nurul aini?

murmushin karfin hali yayi tareda cewa *Ummih bakomi......

Mom tayi carab tace *Aina gaya miki kibar yaronnnan kawai tinda an tambayeshi an tambayeshi shiru toki gyaleshi kawai

Ummih tace *To ina ruwanki nida Δ‘ana ne karki saka mana baki kija bakinki kiyi shiru🀐

Tissue tasa tagoge bakinta sannan ta tattara wayoyinta tareda cewa toni naji nafita masu yaya ni kinmaga tafiyata bari naje nayi barci

Ummih race *Gaskia kwara ki tafi domin naga kina samana ido πŸ‘€

Mom ta haye sama abinta 

Ummih tashiga bashi abincin abaki seda yaci yakoshi 

Tadauko kunun aya zata bashi 

Ya girgiza mata kai domin yasan azabar dayasha🀣(nidai nace maza sunji jiki🀭)

yadauki ruwa yasha 

Ummih tajawo hannunshi suka koma kan kujera me zaman mutum uku 

ummih ta rungumoshi jikinta tareda cewa *Son menene yasameka dukka rame plx tell me kaji ? 

Kakalo murmushi yayi tareda cewa *Ummih nah bakomi 

Hada rai ummih tayi tareda cewa *Son kanaso nayi fushi da kai ? Kodaini bankai ka gayamin damuwarka bane?


Cikin sauri yace *No mom amma.........


In bazaka fadaminba nima zan fita harkarka..... 

Seda ummih tayi da gaske tayita lallabashi

yakwashe komi yagaya mata 

Tinda yafara bata labarin zuciyarta keta mummunan bugawa 

Ummih tace cikin kwantar da murya *Son kasan mom dinka bazata yarda ka auri yarinyarnnanba kaga son kawai ka hakura da ita kanemi wata .......

Ai ji yayi tmkr ta datsa borm azuciyarshi yace *Ummih wlhy bazan iya hakurin rashintaba kinsan itace rayuwata ......😭

Nan yashiga rairo kuka tmkr an mishi bishara da wani mummunan abu 

Nan ummih ta tabbatr da babban abune lallai ba karamin so yake mataba 

Dakyar ummih ta rarrasheshi tareda mishi alqawarin zata tayashi addu'arh kuma inhar matarshice seya aureta 

Sanadin kalamannata yasa yadanji sanyi aranshi 

adaddafe suka kara kwana biyu batareda ummih ta sanar sa mom damuwar *Annur* ba (Nidai nace kwara da baki sanar da itabaπŸ˜‰ )

Suka baro kasar cike da kewar juna musamman ummih datakejin *Annur* aranta tmkr karya wuce takeji

Kai tsaye pilot din gidansu yanufo dasu ..........



*Wallahy dukna gaji*😒



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻
[7/18, 3:56 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYEN AL'AMARI
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{22/6/2018} 7:14 pm


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI ✍🏻



*fans kuna rainah*πŸ’‹


PAGE23⃣4⃣

 Pilot din na tsayawa atsakiyar gidan Masu aikin gidan duk suka fito cike da murnar dawowansu  nan suka shiga kwashe komi  dasuka dawo dasu suna shigar dashi cikin gidan seda suka gama kwashe komi tsaf

Mom tafito hannunta makale da jaka masu aikin gidan nata kawo gaisuwa baba talatu cikin sauri tazo ta amshi jakar hannunta tana mata ban gajiya......... 


Zira kafarshi yayi kmr zai fito daga pilot din se kuma meya tuna ya maida lallausan kafafunshi nan ya umarshi direban pilot din yajuya suje gidanshi na hutawa........... πŸ€”



** ** **
 Ya *ahamad* fa dukya rikice yashiga wani hali tinda *khausar* tasanar dashi Akwai wani wanda yamutu akan *inteesar* tasanar dashi yadda yatsugunnah agabanta yana furta mata kalaman soyayyah aifa tinda yaji hkn hnklinshi yatashi ga wutr santa nata ruruwa acikin zuciarshi dukya shiga wani hali *ADALILIN SO*.........😭


** ** **
Hmmm komifa yarikicewa *inteesar* tinda malam yatafi se bakar wahala da azaba iya take bawa *inteesar* dukta rame ta lalace ga tallar goron da iya ke daura mata tinda sassafe gashi ta kashe mata zuwa makarantrta ta boko da islamiyyah gashi tana matakin ss3 ne aboko a islamiyya kuma ss2😭 duk wanda yasanta ada ayanzu baze ganetaba gashi 2 days *ukti* tadauke mata kafa da zuwa gidansu gashi bata da kati awaya ballan tana takirata rashin katinne ya hanata takira abbanta duk hnklinta atashe......... 😱

Itako hafsat afanninta dunia sabuwa jinta take tmkr kadama mlm din yadawo domin tasamu freedom😱taje yawon iskancinta sanda taga dama tadawo sanda taga dama itadai iya afanninta ba kwaba se ririta hafsan takeyi saboda tana kawo mata shaggun (naira) πŸ˜‰



** ** 
Akayataccen gidan hutawar tashi pilot din ya yada zango

Cikin gidan yashiga ko ina agyare tsaf kmr akwai mutum aciki 

Kai tsaye upstairs yahaye ya yada zango a bedroom dinshi zama yayi agefen faffadan gadon dai2 lokacin daya daga cikin wayoyinshi tayi ruri jawota yayi yaga sunan umminshi ta saudia ya bayyana da fara arshi yakara wayr akunnenshi cikin girmamawa  yake gaidata ta amsa tareda tmbyr sun isa lafia tayi mishi bn gajia tareda sanya mishi albarka atareda suka aje wayar

Shirin shiga wanka yayi tareda yima kukun gidan tex din abincin da yake bukata (koda baya gidan akwai yan aiki masu mishi hidima duk month yana tura musu kudinsu ta account) 

 kashe dukkan wayoyinshi yayi guda daya yabari wadda mom and dad dinshine kawai keda lambar sim card din dake wayar 


** ** **

Juyi takeyi akan gadon tana kara rungumar filo tana kai mishi kiss🀣

Ahankali taturo kofar dakin nata tsayawa tayi tanata kallonta tanata kaiwa fillo kiss🀣seda tayi 5mnt tana kallonta ahaka sai kara kaiwa fillon raruma takeyi🀣ajiye jakarta tayi takarasa gareta tadan bubbugata🀣

Aifa tayi nisa batajin kira se kara kaiwa fillo runguma takeyi (nidai nace ayi hkr kar alalata fillo🀣) 

Kara kai mata duka tayi da karfi afirgice ta farka tana murza ido ta sauke idon akanta cikin matsifa 🀣sunayin ido biyu tahadiye matsifar tata tare dacewa haba masoyiya yazaki tasheni inata mafarkinshi

Haďe rai tayi tareda cewa *haba my baby kinsan inada kishi fah waye yake neman sacemin zuciarkiπŸ˜₯

Murmushi fa'iza tayi tareda jawo hannunta tazaunar da ita kusa da ita tace *kai my nice kin mance my guy  annur wannan dan shugaban kasan

Mtwssss...........! 


🀣 *Boyeyyen al amari fans kunji wani zunubi*πŸ™„πŸ€ *iska na wahalar dame kayan kara* 🀣🀣


LUV U ALL😍😘


πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI ✍🏻
[7/18, 3:56 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
  BOYEYYE AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘


{25/6/2018} 9: am



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI ✍🏻


*Rahama abdullahi kina nan acikin nan dina*πŸ‘‰πŸ½❤


PAGE3⃣5⃣


 Diyana taja uban tsaki tareda cewa *kai my baby nifa wlhy kinsan inada kishi kosu muktar dakike hulda dasu kinsan baso nakeyiba so nake naci gaba da mallakarki ni kadai har abada 

runguma fa'iza takai mata tareda manna mata kiss *kinsan yadda nake jinki anan dina (tanuna mata saitin zuciarta) shima hk nake jinshi burina kawai na mallakeshi narinka juyashi tamkar waina atanda

bata fuska diyana tayi tareda daga kafada tace *knga dear ni bashi bane damuwata 


kwanto kafadarta fa'iza tayi tareda manna mata kiss akuncinta na hagu tace *ni nasan damuwarki πŸ˜‰

nan tajawota suka afka wata duniyar........ 


        ***
diyana kawar fa'izace ta fatsikanci sun hadune a London daganan suka kulla alaqa 

diyana iyayenta masu kudine sosai sun tara dukia tamkar zasu tada fillo dasu su hudu iyayensu suka mallaka mata biyu maza biyu diyanace auta iyayenta sun shakwabata sosai sun daura mata son dunia tmkr zasu hadiyeta da kaunah

diyana bata da wani kyau bakace wuluq amma taji bilicin tini takoma kalar amai yellow🀣 itadin tsiririyace bata da wani shape atsaye take kikam😱agirme zata girmi fa'iza dashekara biyar

wannan kenan..... 


** ** **
Yau kwanansu uku da dawowa daga saudia be leka koda gidanba sedai sunata waya da mom da dad dinshi 

kwance yake akan kujera me mazaunin mutum uku wato three seater yana danna remote control din tamfatsetsen t.v din daya mamaye bangon falon yanayi yana kora hollandia milk

kallon yakeyi ammafa dukkan sassan jikinshi da zuciarshi da numfashin shi duk suna gareta.... tunani yakeyi waishi wannan wanni irin sone yake mata..... wayarshice tahau rurin  neman agajin gaggawa jawota yayi yakara akunne cikin ladabi yace *ina kwana daddy 

 daga daya bangaren ya amsa da lafia qalau son i miss u tinda kuka dawo daga saudia bakazo na gankaba my son hp kana cikin koshin lafia

ya amsa da lafia qalau daddy insha allahu yau zan shigo zuwa anjuma

Allah yakawoka lafia my son😘

ya amsa da amin tareda tsinke wayar kittt....... yaci gaba da aikin tunanin kyakyawar tashi(sunan daya raďa mata kenan acikin birnin zuciarshi) 



** ** **
tin anasa idanun ganin malam har yau satinshi uku ba aji duriyarshiba hankalin *inteesar* yafi na barawon asuba tashi 😱tazama tankar zautacciya domin tashin hnkli bata iya cin abinci bata iya barci kullum se kuka😭gashi iya taga wayarta ta amshe ta nakaďa mata dankaren duka ta balla simcard dinta tabawa hafsat wayar domin acewarta hafsat dince  tadace da rike waya ba yar zi........ 😳🀐

suko iya abangarensu duniya sabuwa jinsu suke tamkar sun shigo wata duniyane domin basu da aiki itada hafsat se barci ga jakarsu acewarsu *inteesar* itake komi na gidan har ruwan wanka seta kai musu bandaki 


abindai abun tausayi😭



** ** **

da yamma yashirya tsaf ya yaje gidansu 

kai tsaye falon dad yanufa  mom ma tana falon azaune kusa da dad yakarasa ya gaidasu cikin girmamawa suka amsa 

dad yace *Son se ramewa kakeyi mun tambayeka kace bakomi intayi wari maji koh? 

hmmm dad bazaku ganeba wlhy sontane ke dawai niya da zuciata 😳azuciyarshi yafurta hakan amma afili seyace *Daddy bakomi kawai canjin yanayine 

murmushi kawai dad yayi yakawar da maganar dacewa jibi inason zamuje wani taro dakai a India kashirya

yadan sosa keya tareda cewa to dad insha allahu zan shirya daganan zan duba kamfanonin dake indian 

itadai mom tana jinsu batace komiba tana daddanna wayarta


washe gari suka shirya tsaf se india........ 


** ** **

hajiya jimmalace zaune akan tabarma hannunta rike da mafici tana fifita iya akusa da ita tace *ni hajiya mijifa yafi sati hudu baya garinnan duk hankalina yatashi domin kayan abincinmu yakare wlhy niba damuwata mijinba aah yan kwabben dayake bani gashi yanzu se buga2 mukeyi wlhy ba wani kawo light nifa kin sanni dason kudi

hajia jimmala ta kyalkyale da dariya tareda cewa *kumafa hkne nasanki idonki idon naira hajara me idon naira🀣to yanzu yakikeso ayi? 

to ai mafitar nake nema shiyasa na kawo miki maganar yazanyine nairori surinka hada kai adakinaπŸ˜‰

hajia jimmala takai mata hannu suka tafa * tace to mizai hana kikaisu yaran naki aikatau? 



LUV U ALL😍😘



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI ✍🏻
[7/18, 3:57 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYE AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{1/7/2018} 7 :33 am



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI ✍🏻



*Masoyana ina tabbatar muku da bazarku nake taka rawata.........*πŸ’ƒπŸ»πŸ’‹



PAGE3⃣6⃣

*****Zaro idanuwa hajara tayi tareda cewa *Hajiya kidena musu jam'i kinsan acikinsu akwai wadda ba diyataba sedai ki kaita dama wlhy na tsani nabude idanuwana na ganta agidana 


Hajiya jimmala tace *Kai hajara kuma knsan allah wlhy ita wannan wadda kika tsanar tafi wannan diyar taki kyau da hankali wlhy yarinyar kamar ita tayi kanta dan kyau ga mazaunai ta ajiye sekace diyar larabaw...... 

Iya taja wani uban tsaki * hajiya wannan ai cin fuskane kikemin toh ni wlhy gani nakeyi bawani kyaun data fita ga kyakyawata hafsat

hajiya jimmala takwashe da dariya tareda cewa *haba hajara wannan me muni kmr asata arami arufe dan muni ai wlhy kima fadi gaskia 🀣

Iyakar shaka *iya* tagama shaka ji takeyi kmr ta kashe hajiya jimmala da mari 😑

itako hajiya dataga haka tace allah yabaki hakuri😜

sannan tadan sace daga bacin ranta tace  *Hajiya ya maganar tamu wlhy nifa ko wani irin aikine akaita bawai ina kaunarta bane

Hajiya jimmala tace *Aike nasanki da rashin imani toh amma hajara yakike gani in mahaifinta yadawo yazaki kare dashi in yaji abinda kikayi? 

Taba fuska tayi tareda cewa *toh ni ina ruwana iyakadai fadane kumafa abokan tafiyarshi sun dawo tin tini sunma bamu labarin cewar su bemajeba ke yanzu dai anata addu'arh allah ya bayyanashi 

Hajiya jimmala tace *toh amin dai 

Nan suka rabu akan zata samarwa *inteesar* din aikin zuwa jibi insha allahu 



** ** **
Shiko Gogan akasar India sun halarci meeting din satin dady daya yadawo gida nigeria shiko *Annur* seda yayi sati uku agarin yagama aikace aikacenshi kana daga bisani  ya cilla America domin yadubo companinshi na motoci dake kasar American 

adaddafe yake gudanar da aikinnashi amma zuciarshi cike take da kaunarta da begenta gashi yayi ragon azanci be amshi lambartaba πŸ˜₯ako wanni dare yakan kasa barci ga yawan mafarkinta yanayi tana miko mishi hannu akan ya taimaketa 😭 duk ranar dayayi mafarkin yakan wuni jiki ba kwari gashi yadauri aniyar yin 3 weeks a America domin yanason ya kammala komi nashi...... 


** **
kwance take afaffadan gadonta   daga ita se pant da brezia 🀣tana danna wayarta cikin zullumi 

Amma ji takeyi yau gaskia bazata iya jurewaba ta kwammace ta kira lambar tashi taji ko aikin bokansu yayi kuwa 

Sadakarwa tayi ta danna kira 

yana kwance afaffadan gadonshi awani kayataccen gidanshi dake American 

daya daga cikin wayoyinshi dake kusa dashi tayi ruri dayake ba barci yakeyiba kawai aikin tunaninta yakeyi 

jawo wayar yayi yakara akunnen nashi 

kwantar da murya tayi cikin kissa tace *Ranka ya dade taurarona ya.... 

tana fara magana yadagota yagane itace cikin bacin rai yace *Ke dallah wacece nifa kinsan banson rashin hnkli

Ranta yadan tsotsu amma tadaure tace *Sarauniyarkace me fatan haifa maka yara......🀣

Wani uban tsaki yayi tareda cewa *a gidan uban waye zaki haifamin yara to wlhy in kina mafarki ki farka domin nafi karfinki kuma wannan bashi bane karo na farko danake miki warning akan kidena kiran lambata toh wlhy wannan ne na karshe inba kinason na ballakiba toh ki kiyayeni kar kisake kiran lambata domin na tsani jin koda me kama da voice dinkine

yana gama fadin hkn ya katse wayar........

Kuka ya kwace mata acikin zuciarta tace *Duk randa kashigo hannu wlhy sena rama......

Tana gama fadin hakan tamike tana sharar kwalla  tanufi dakin mommy 

Bako sallama ta afka dakin tana kuka 

mommyn na zaune abakin mirrow tana kwalliya da sauri tamike tareda tarbota tana tambayar waya taba mata ita 

cikin kuka tace mommy aikinnan beyiba mukoma asake wani yanxu na kirashi ya wulakantani mommy ki agazamin....... 😭

Mommy tace kiyi hakuri insha allahu zamu shirya mu koma dear kirinka hakuri ze shigo hannu sekin rama abinda yamiki 

Nan tashiga rarrashinta da kyar tasamu tahakura tareda alqawarin next week zasu koma gun bokan

(Nidai nace allah yasa mufi karfin zukatanmu πŸ˜­πŸ‘πŸΌ) 



** ** **
Tsaye take tanata faman kwankwasa tantsamemen get din takai minti biyar tana kwankwasawa

Wani sojane yaleko Yana ganinta yaganeta domin tasaba zuwa gidan cikin girmamawa suka gaisa yabude mata get din tashigo nan suka rinka gaisawa da sauran sojojin da masu aikin gidan

Wayarta tazaro takira lambarta tareda tambayarta ta wacce hanya zata shigo

Daga daya bangaren tace *kishigo ta kofar kichin domin Hajiya tana falon kasa 

Tace *toh ai shiyasa na tambaya Ganinan zuwa 

Kofar kichin din tanufa masu aiki duk sunata hidima baba talatu tana zaune akan wata kayatacciyar kujera tana bada umarnin abinda za ayi

Da sallamarta tashigo duk masu aikin sunata koro mata gaisuwa

Baba talatu tace sannu da zuwa hajiya jimmala 

Gefenta hajiyar tazauna suka gaisa nan aka gabatr mata da kayan sha dana tanďe2

Gaisawa sukayi sosai nan suka shiga hira  kasancewar sudin kawayene tin suna yara 

Hajiya jimmala takai glass cup din bakinta tazuki sansanyar Hollandia kana tadaura dacewa *Nikam hajiya talatu da hajiyarku nason karin me aiki dana kawo muku 

Baba talatu tace *Kinsan hajiyata da wuyar sha'ani  batason kazanta ko daya kinsan larabawa da kyankyami kingama dazu tagama fada akan lantana me gyaran falonta akan kazantarta tace yau ta hada kayanta ta bar gidannan wlhy ai ta tsani kazanta hakama yaronta bayason kazanta

Hajiya jimmala tace *Wlhy hajiya talatu sekinga yarinyar akwaita da tsafta 

Baba talatu tace *Toh allah yasa ta yarda kin san hajiya da wuyar sha'ani

Tace toh dan allah ki lallabota dai itama seta dangwali arziki

Dariya tayi tace  toh tareda mikewa tanufi hanyar dazata isar da ita zuwa falonnata

kwance take akan kujera me zaman mutum uku hannunta rike da remote tana sanye da doguwar riga ta atampa me ratsin red da yello anyi mata aiki agaban rigar kayan ba karamin amsar jikinta sukayiba tayi matukar kyau dukda ba wani makeup me hayaniya tayiba

Da sallamarta tashigo cikin falon

Dan dagowa tayi tareda amsa sallmar

 zubewa tayi akan karfet din tace *Ranki ya dade barka da hutawa 

Yauwa ya aikin hope basamin kazanta pls kirinka matsa musu suna wanka sau uku arana 

Toh ranki ya dade angama

shiru yadan ziyarci gun kafin daga bisani hajiya tace Wani abunne ko da wata matsalarne? 

tace  ranki ya dade dama nace tinda lantana ta tafi shine nace koh kina bukatr wata jimmala tasamo mana wata

 kin sanni da kyama kuma kinsan *Annur* da rashin son kazanta inde tanada tsafta ba matsala akawota 😌

Da fara'arta tace toh ranki yadade allah yakara girma 

Mikomin jakarnan tanuna mata jakar dake gefenta da yatsa

cikin hanzari ta miko mata jakar 

Zugewa tayi tadauko dubu hamsin tamika mata tareda cewa kibawa ita watake dasuna?

Jimmala take ranki ya dade 

Tace to kibata 

cikin giemamawa ta amsa tanata zabga godiya sekace ita aka bawa.......... 





πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI ✍🏻
[7/18, 3:58 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYE AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{9/7/2018} 7: 35 am



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻




*Gaisuwar ban girma tareda alawa ga masoyanah😜ina tabbatar muku da koh  a ina masoyi yake yafi makiyi.........*πŸ˜…




PAGE 3⃣7⃣

   Mikewa tayi tanufo kichin din ta zayyanawa *Hajiya jimmala* yadda sukayi da hajiyar ta mika mata dubban kudaden da hajiyar tabada abata

Jikina bari  hajiya jimmala tanufi falon hajiyar ta sunkuya tafara zayyano dubban godiya ji takeyi tamkar  tabiya mata hajji 

hajiyar yatsina fuska tayi tace bakomi kawai ta tashi tawuce (nidai nace me hali baya barin halinshiπŸ€”) 

Jikina bari hajiya jimmala tafice afalon tasanar da baba talatu insha allahu gobe gobennan zata kawota seda tayi sallar la'asar abangarensu baba talatu taci tasha tayi hani'an sannan tawuce harda guzurin wani tayi....... πŸ˜…


** **
Kwance yake afaffadan gadonshi yanata juyi abun duniya dukya isheshi πŸ™„ayau ji yakeyi feeling din nashi yafi na kullum πŸ™ˆ joystick dinshi ta tashi sosai babu abinda ke mishi gizo se surar jikinta dukda  matan turawar dake kawo mishi hari amma sam bayajin feeling akan ko wacce mace se ita......... ji yakeyi kmr adire mishi ita amatsayin matarshi ayau akan gadonshi......... hmmmm wlhy dataji jiki.......πŸ™ˆ Dan madaidaicin agogon dakin yabuga alamar karfe biyun dare.......... mikewa yayi yajawo durowa yaballi maganinshi yasha...... seda yadan kwanta kimanin 5 mnt sannan komi yafara lafawa agareshi....... kai tsaye mikewa yayi yanufi bandaki yadauro alwala yafito yashimfida dadduma yafara jero nafilfili..... addu'arh yakeyi allah ya mallaka mishi ita allah ya tsareshi daga zina........ seda yayi sallar asuba sannan ya kwanta wani barawon barcine yasureshi....... 


** ** 
Bakina da hannuna bazasu iya misalta muku irin tashin hnklin da *Inteesar* tashigaba kwata2 tafita hayyacinta tazama tmkar zautacciya zuciyarta na mararin mahaifinta idanuwanta na bukatar ganinshi 😭akullum bata iya barci ga gori da wulakanci da iya da hafsat suke mata.....  ga aminiyarta *Khausar* tagujeta bata nemanta gashi iya bata barinta fita ballan tana taje taganta tagaya mata damuwarta taji dan dadi (itako khausar fushi takeyi da ita saboda bata kirataba kuma batazo gidansuba shiyasa tayi alqawarin bazataje gidansuba harse itace tanemeta saboda ita aganinta itace tadamu da *Inteesar* ita bata damu da itaba shi kanshi yaya ahamad yayi2 da ita taje takiya gashi yakai sau uku yana zuwa kofar gidansu anace masa batanan......  duk kaidinsu iyane da yarta hafsat) 


Yau made kmr kullum tagama aikin gidan takunce kanta adaki tanata zabta kuka kmr ranta zai fita.......... 


Sallama hajiya jimmala tayi nan iya tafito daga dakinta tana gyara zani tace maraba lale da hajaju....... suka shige daki iya tashimfida mata tabarma tazauna takawo mata ruwa me sanyi....... agefenta iyan tazauna aifa nan hajiya ta laburta mata ansamu aikin insha allahu da kudi me tsoka 

Rangaďediyar guďa iya tayi tareda mikewa ta taka rawa sannan tamikowa hajiya hannu suka tafa ji kake rasss..........  hajiya tace ahado mata kayanta su tafi takaita nan iya tamike cikin murna tashiga dakin nasu 

Tana kwance ta kudindine kanta idanuwanta sunci kuka kantane keta sarawa iya tashigo dakin wani uban duka tayi mata abaya afirgice tadago kanta hnklinta atashe takalleta idanuwanta sun zama tamkar gauta don ja 

Cikin tsawa tace *ke mike dan ubanki ki haďo tsummanki agana masgo dinki ki fito ku tafi da hajiya jimmala 

Tsintar bakinta tayi tana cewa cikin sanyin murya  *ina zamuje? 

Kai tsaye iya tabata amsa *gidan ubanki zakuje mara kunya kawai fitsararra...... nan tashiga hada kanta da bango tana zabga mata ashariya....... nan da jini ya fara zarya agoshinta.......seda hajiya taleko ta kwaceta dakyar....... aiko tace ko kaya bazata daukaba seda na jikinta kawai....... haka ta wanke fuskarta suka fito da hajiya jimmala itako iya se zaginta takeyi tana fadin saura inkinje ki nuna musu bakin halinki 

har suka fito suka tari keke napep *Inteesar* nayima gidansu kallon karshe gidan data fito gidan da farin cikinta ke ciki amma tarasashi nan da nan hawaye suka fara kai komo a kuncinta 😭 

Hajiya jimmala ce talura da hawayen datakeyi ta tsaida me napep din tareda cewa ki rufamin asiri kiyi shiru dan allah haka zamu shiga gidan dake kina kuka gaskia kiyi shiru

Da kyar tasamu ta tsayar da hawayenta takoma kukan  zuci...... 😭wanda yafi na hawaye zafi


Awani katafaren gida me keke napep din ya tsaya suka fito hajiya tabiyashi sannan suka shiga gidan


Yanayin yadda inteesar taga gidan har get uku gashi ko ina inka gifta sekaga sojoji nan zuciyarta ta tsinke ta tabbatr da gidan yankankai aka kawota nanfa zuciyarta tashiga dukan tara2 tana kakalo kuka hawayen yaki zubowa  sunayen allah kawai take jerowa azuciyarta....... hmmm bata ankaraba se kawai tagansu awani kayataccen kolido se gasu awani hadadden kichin kutsa kai sukashi cikin kichin din hannunta cikin na hajiya jimmala 

Yauma kmr kullum masu aiki nata hidima a kichin din suka shigo kichin din nan masu aiki suka fara gaidata suka sanar da ita baba talatu tana bangarenta

Bangarennata suka nufa shima me kyau dashi yamafi gidan wani me kudin keruwa 

Da sallamarsu suka shiga falonta tana zaune akan kujera tana amsa wayar uwar gijiyarta suka shigo da sallamarsu suka zube akan karfet din falon 

Seda tagama wayar sannan tajuyo garesu suka gaisa da hajiya jimmala amma idanuwanta nakan *Inteeaar* kallonta takeyi sosai azuciarta tace ikon allah toko kamace dai......πŸ€” hajiya jimmalace tadawo da ita daga duniyar tunanin data afka *Talatu game aikin nakawo muku kinganta nan batajin jikinta akwaita da aiki

Gaban *inteesar* yayi wani mummunan bugawa dataji ance game aikin wato aikatau aka kawota..... πŸ€”

Wata kaunartace tashiga baba talatu ta tabbata yadda taga yarinyarnan akwai wani *BOYEYYE AL'AMARI* atare da ita......... *Eh hajiya naganta kyakyawa da ita yasunanki? tafadi hakan tareda maida kallonta gun  inteesar

Cikin sarkewar murya tace * inteesar

Masha allahu suna me dadi

Hajiya jimmala tace *Yaza ayi kinsan gari na ruwa talatu ni ynxu saurima nakeyi

Toh amma sedai hajiya tana gun oga kinsan in yana gari bata da time din kowa amma bari nakirata na sanar da ita......... tadauki wayarta ta danna lambobinta takara akunnenta bugu biyu ta dauka nan tasanar da ita 

Tsintar bakinta tayi tanacewa bakomi kuzu ku sameni abangarena afalon sama

Da mamakin baba talatu tasanar dasu suka mike sukanufi falonnata da sallamarsu suka shiga 

Tana waya da shalelennata cikin nishadi  da kewar juna

Zubewa sukayi akasan karfet din tinda suka shigo idanuwan hajiya nakan *Inteeaar* kallon sani take mata kuma tanajin wani abu nabin dukkan ilahirin jikinta...... basu gama wayarba ta tsinke wayar tajuyo da kallonta sosai kan *Inteesar*...... gaisuwa suka shiga jero mata ajere........... amma ina duk ilahirin tunaninta yana kan *inteesar* waddda tuni ta sunkuyar da kanta itama tanajin wani abu nabin jinin jikinta......... 



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI ✍🏻
[7/18, 3:58 PM] Sa'adatu bintu abdullahi✍🏻: πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘
 BOYEYYE AL'AMARI 
πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘πŸŒ‘



{18/7/2018}  7: 59 am



πŸ“šSA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏻



*Kuyi hkrn rashin jina na 2 days abubuwane sukamin yawa............* *amma ina tabbatar muku kuna rainah.............*one love*πŸ’–



PAGE 3⃣8⃣

Tunani takeyi tamkar ta taba ganin fuskarta amma takasa tunano inda tasanta........ Baba Talatuce takatse mata tunaninta cikin girmamawa tace *Ranki ya dade game aikin ankawo.........  firgigit mommy tayi cikin sanyin murya tace *Okay Yasunanta? 

Baba talatu tace *Inteesar sunanta ranki ya dade 

Mommy takasa barin idanuwanta akan inteesar cikin sanyin murya tace *Ba damuwa talatu ki fada mata tsare tsaren aikinmu zan biyata dubu talatin awata 

Godiya suka shiga kwararo mata sannan suka mike tadauko dubu ishirin tamikawa hajiya jimmala nan da nan ta amshe tashiga kwararo godiya ....... har suka bar falon bata dena kwararo gafiyaba haka itama mommy bata dena kallon *inteesar* ba wani irin abu takeji game da ita amma kash takasa gane menene........ 


** ** **
Zaune yake agaban *khausar* yanata kuka sekace karamin yaro dukya rame yayi baki......... Cikin kuka yace plx sister ki taimakamin kije gidansu plx sister jia ma naje ancemin bata nan wlhy zan iya mutuwa inna rasata plxx help me😭

Mamakin yadda yaketa kukanne dukya kashe mata jiki nan da nan itama hawaye suka fara ambaliya a idanuwanta *plx Brother kayi hakuri zanje insha allahu  

Godiya yashiga kwararo mata cikin jin dadi 

mikewa tayi tanufi bangarenta tadauko mukullin motarta taja tabar harabar gidan

Kai tsaye akofar gidansu tayi parking tafito tashiga gidan

Tin daga zauren gidan data gani hakan yasa taji wani bakon yanayi yaziyarceta domin bata taba ganin gidan ba almajiri ko dayaba se yau...... da sallamarta tashiga cikin gidan

Iya na zaune atsagar gida tanacin naman kaza πŸ˜‚ita kuma hafsat batama kwana agidanba  kwatsam taji sallamarta amsawa tayi cikin wani yanayiπŸ™ˆ

Karasowa tayi ta gaida iyar cikin girmamawa 

Amsawa iyar tayi tareda tambayarta yagida? 

Ta amsa da lafiya qalau

Aiko se iya tayi charab tace *Hmmm ke yar nan aiko kawar taki bata gida taje yawonta na karuwanci

Cikin sauri tadago tare dacewa *wani irin karuwanci 

Nanfa iya tashiga share hawayen munafurci *hmm kibari yar nan ai cikima tayi shiyasa tagudu tabar gidannan taje gun wanda yayi mata cikin gashi sanadin hakan ubanta yagudu yabarmu agidannan...... 

Jinta kawai *Khausar* takeyi domin tasan duk karyane toh amma ina taje ita *Ukti* dinnataπŸ€” gaba daya khausar tashiga wani yanayi nan tashiga rokon iya harda kukanta akan tagaya mata gaskiar lamarin......... amma kash iya tadage akan ciki inteesar din tayi......... ahaka khausar tabaro gidan badan ta yardaba kai tsaye makwabtan su iya tanufa wani gida me kallon nasu da sallamarta tashiga gidan 

Wata tsohuwa na tsugunne tana alwala ta amsa sallamar tareda binta da idanu

gaidata khausar tayi tsohuwar ta amsa tareda bama khausar kujerar zama 

khausar tazauna tafuskanci tsohuwar tace mama nasan baki sanniba amma dan allah mama ko kinsan wata yarinya anace mata inteesar 

Tsohuwa tace toh toh nassn inteesar yarinyar kirkice ai amma kinsan wannan marikiyar tata muguwace naji labarin malam yabace  ankai inteesar aikatau ince dai ko ke yar uwartace koh?  (kunsan wasu tsofaffi da surutu fadi ba a tambayekaba) 

Innalillahi wa'inna ilaihirraju'unπŸ™†πŸΏ‍♀khausar ta ambata hawaye nafin kuncinta😒 cikin sauri tamike tabar gidan tsohuwar nata kwala mata kira amma ina bata cikin hayyacinta 

Kai tsaye gun motarta ta nufa cikin sauri tafigi mottar hankalinta atashi idanuwanta nata barin kwalla😭



** ** **
Dukkansu atsaye suke agaban bokannasu suna bashi bayani Hajiya samira ce tadaura dacewa *Boka nifa abun yana bani mamaki nasan aikinka kmr yankan wuka yake amma ka kasa aiki akan yaronnan anayi tamkar ba'a yiba 

Wata uwar dariya bokan yayi tareda cewa ai ansamu matsalane adawowarshi be sauka agidan da kukasa layoyinba ko kafarshi be bari yataka gidanba shiyasa aikin ya warware

Marairaice fuska fa'iza tayi tareda cewa *ka taimakamin boka wlhy inasonshi sonshi ajinina yake

Bokan ya kwalkwale da uwar dariya yace *Karki damu yarinya........ nan yashiga wani kirari irin nasu na yan tsubbu cikin minti biyar sega wata kwalba tafaďo akan hannun bokan nanma yakara tin tsirewa da dariya kana yamikawa fa'iza turaren yace  duk randa zasu hadu dashi tashafe jikinta da turaren kuma ta tabbatar yaji kamshin turaren inhar yaji kamshin turaren shikenan ze zama rakumi da akala

hannu na rawa fa'iza ta amsa tashiga jero godiya nan suka aje mishi uban kudade kana suka kama hanyar inda sukayi parking din motarsu



** ** **
 zaune yake akayataccen office din baturen dake wani katafaren asibiti akasar America cikin harshen turanci suke magana yana zayyano mishi yaddda yakejin mararshi na kullewa.......nan likitan yasa akayi mishi gwaje2 toh abu na kudi cikin kankanin lokaci result yafitoh likitan ya tabbatar mishi da yanada matsananciyar sha'awa sperm yatarun mishi amara yana bukatar mace yayi gaggawar nemawa kanshi mafita tin kafin abin yakaishi ga kwanciyar asibiti

Shide *Annur* kallon likitan kawai yakeyi amma zuciarshi na tunanin tohshi wace mace zai tare da ita mace dayace kullum take tada mishi feeling ko tunata yayi seyaji sha'awarshi tamotsa ita yake fatan mallkawa sirrikanshi........... sosai yayiwa likitan godiya sannan yawuce gidanshi cike da tunani nan ya zartar kawai gobe gida zaije idanuwanshi nakwadayin ganinta....... nan yasa masu tsaronshi suka fara shirya mishi komi nashi a pilot dinshi

Haka kawai ya tsinci kanshi cikin nishadi nan yakira mommy awaya yasanar da ita gobe zai diro nigeria 

Mommy taji dadi sosai nan tashiga mishi addu'ar allah yakawoshi lafiya

cikin farin ciki yakatse wayar yakira umminshi ta saudiya nan suka shiga hira ita kanta tayi mamakin yadda taji *annur* din nata cikin farin  ciki se itama ta tsinci kanta cikin farin cikin



** ** **

su *inteesar* anzama yan gida acikin kwanaki kowa yazo gidannan zai gane ansamu canji sosai domin *inteesar* ba bayaba wajen iya gyaren gida ga tsafta uwa uba iya girki tinda tayima Mommy wani drinks mommy tasha taji bata taba shan drnks me dadi ba kmrshi aiko nan mommy ta tambayi baba talatu wayayi baba talatu tace *Inteesar* ce aiko nan mommy tace taji dadi sosai tace daga yau ita zata rinka mata girki da wadannan lemukan masu dadin gaske nan mommy tabada kudi dubu hamsin direba da baba talatu sukaje kasuwa suka siyo mata kaya masu matukar kyau atampopi da shaddoji da dogayen riguna aka bada dinki seda aka dinko sannan baba talatu tawaba *inteesar* din aiko tarinka godiya taje tayiwa mommy godiya sosai mommy takejin yarinyar dukda ta tsani talaka amma tana dan jin yarinyar awani bangare na zuciarta

Abu dayane yake damun *Inteesar* takasa mancewa akullum setayi kukan rashin ganinshi da batayiba hnkalinta akullum yana kanshi wato mahaifinta takan kebance kanta tayita kuka in baba talatu taganta tayita rarrashinta domin itama allah yasa mata son yarinyar hakan yasa suke kwana daki daya da ita bata barinta cikidamuwa kullum cikin debe mata kewa take dukda bata san labarintaba amma tanaji ajikinta itadin ni'imace

Allah yasama *inteeaar* son baba talatu saboda bata barin zubar hawayenta takan kwantar mata da hankali aduk lokacin data ganta tana tunanin wani abu dukda tasha tambayarta meke damunta amma *Inteesar* takasa sanar da baba talatu damuwarta

acikin kwanaki biyu *Inteesar* takara fari tayi yar kiba hips dinta yakara fitowa kullum tana sanye da hijjab koda tana aikine da hijjab dinta ajikinta baba talatu tayi2 da ita amma bata cire hijjab hatta barci in zatayi da hijjab take kwana

Dukda haka allah be hana baba talatu gano irin ni'imar kyaun da allah yama surar jikin *inteesar* dinba domin hips dinta baya boyuwa ko ahijjab din suna bayyana kyansu

Sanye take cikin doguwar riga kalar yellow da ratsin baki da fari ajiki daya daga cikin rigunan da aka siyo matane tasa hijjab baki  da ratsin fari ajiki ba wata kwalliya tayiba amma tayi masifar kyau

tana shirya abincin yamma baba talatu tana zaune se dayar me aikin wadda ake cewa ma'u ita kuma tanata wanke2 tana goge kwanukan sauran masu aikin suna  bangarensu suna dan hutawa wasu kuma suna cikin gidan suna gyaro gidan

sanye take da riga da siket na material me ratsin green da white ajiki kayan sun matukar mata kyau hannunta rike da wayarta iPhone10 Shigowa cikin kichin din tayi ......da sauri baba talatu tamike tare dacewa ranki ya dade dakin kirani ai 

Mommy tace no bakomi kujera mommy tasamu tazauna nan masu aikin suka shiga gaidata harda Inteesar cikin isa ta amsa tareda musu barka da aiki 

Kana takai dubanta kan baba talatu tace *talatu gobe shalelen naki zai dawo da allah  kibada mukullin bangarenshi me gyaran bangarenshi zaizo ya amsa dama shekaran jia aka canza komi na bangaren da allah kiduba komi yatafi dai2 kinsan halin kayannawa beson kazanta

Baba talatu cikin murna tace *toh ranki ya dade mutan amerika allah yakawosu lafiya

Mommy tace amin and ahada mishi abinci sosai kinsanshi baya wasa da cikin shi don allah kada abata mishi rai amishi me dadi ina wannan yarinyarnan me take da suna

Baba talatu tace *inteesar*

Yauwa dan allah tamishi abincinnan nata me dadi da drinks din datake hada mana 

Baba talatu tace angama ranki ya dade 

Mommy tamike tare dabude friji tadauko drinks din da inteesar ke hada musu arobar faro mommy tabude tasha kana ta daura dacewa ki duba abinda babu kiyiwa direba magana yasiyo muku (tana fadin hakanne tareda niyar barin kichin din) 

Baba talatu ta amsa da toh ranki ya dade.......



LUV U ALL😍😘



πŸ“šSA'ADATU BINTU BINTU ABDULLAHI✍🏻

Comments

Popular posts from this blog

SIRRIN GANYAN ZOGALE (MORINGA)

AMFANIN ZUMA A JIKIN DAN ADAM

NIDA DALIBATA CPLT PART 1